Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Ingila Ta Ci Kofin Duniya Na Matasa ’Yan Ƙasa Da Shekara 17

by Tayo Adelaja
October 30, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Tawagar ƙwallon ƙafa ta ƙasar Ingila ta yi nasarar lashe kofin matasa na ’yan ƙasa da shekara 17, bayan da ta casa Spaniya da ci 5-2.

Ƙasar Spaniya ce ta fara cin ƙwallo biyu ta hannun ɗan wasan Barcelona Sergio Gomez, sai daki kafin a tafi hutun rabin lokaci Ingila ta zare ƙwallo ɗaya ta hannun Rhian Brewster kuma ƙwallonsa ta takwas da ya ci a gasar.

Ingila ta samu ƙwarin gwiwar farke ƙwallonta ta biyu ta hannun Morgan Gibbs white inda wasan ya koma 2-2. Ingila ta ƙara cin kwallo biyu ta hannun yan wasanta Phil Fodaen wanda yaci ƙwallo ta uku sannan sai Marc Guehi ya ci na biyar.

A kwanakin baya ma tawagar yan wasan ƙwallon ƙafar ƙasar Ingila ce ta lashe kofin duniya na matasa ‘yan ƙasa da shekara 20 da aka yi a watan Yuni.

Brazil wacce ta yi rashin nasara a hannun tawagar yan wasan ƙasar Ingila a wasan daf dana karshe, sai dai ta doke Mali ne ta hannun Alan fortuitous da kuma Yuri Alberto a fafatawar da suka yi a Kolkata a ranar Asabar a wasan neman na ukun.

Mali wacce ta yi rashin nasara a wasan daf da ƙarshe a hannun ƙasar Spaniya ta zama ta hudu a gasar ta matasa ta duniya, duk da cewar ita ce zakara a nahiyar Afirka.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ba Za Mu Daina Yunƙurin Ɓallewa Daga Spaniya Ba –Puigdemont

Next Post

Ya Kamata Manchester United Ta Lashe Kofin Firimiya

RelatedPosts

Arteta

Arteta Ya Mayarwa Da Paul Merson Martani

by Muhammad
19 hours ago
0

Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Mikel Arteta, ya mayarwa...

Tuchel

Kowane Wasa A Ingila Mai Wahala Ne –Thomas Tuchel

by Muhammad
19 hours ago
0

Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Chelsea, Thomas Tuchel, ya bayyana...

Alaba

Real Madrid Tana Cigaba Ta Tattaunawa Da Alaba

by Muhammad
19 hours ago
0

Rahotanni daga kasar Sipaniya sun bayyana cewa kungiyar kwallon kafa...

Next Post

Ya Kamata Manchester United Ta Lashe Kofin Firimiya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version