Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home KASASHEN WAJE

Iran Ta Yi Gwajin Makami Mai Linzami

by Tayo Adelaja
September 26, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kasar Iran ta yi gwajin wani makami mai linzami mai cin matsakaicin zango, duk da cewa  Amurka na ta jan kunnenta da cewa muddin ta sami hujja yarjejeniyar da aka kulla da ita zai sukurkuce.

Tashan Talabijin na kasar ya sanar da cewa gwajin na makamin mai suna Khoramshahr an yi nasara, yayin wani  fareti na Soja a birnin Tehran.

Makamin wanda ke dauke da bidiyo a cikin sa na  iya tafiya mai nisan kilomita 2,000.

Ministan Tsaro na kasar ta Iran Amir Hatami ya bayyana cewa muddin wasu na maganganu dake barazana dole a kara karfafa harkan tsaron kasa, kuma babu yadda kasar za ta jira wani izini kafin yin duk wani makami da take so.

SendShareTweetShare
Previous Post

Mai Yiwuwa Jagoran ‘Yan Adawa A Jamhuriyar Nijar Ya Koma Gida

Next Post

Shin ya ‘Yan Chadi suka ji da haramcin Trump?

RelatedPosts

Matakai

Shugaban Da Ke Son A Dauki Matakai Masu Tsauri Kan Masu Batanci Ga Annabi

by Muhammad
1 day ago
0

Firaministan Pakistan, Imran Khan, ya yi kira ga gwamnatocin ƙasashen...

Mijin Sarauniya Elizabeth Ta Ingila Ya Mutu

Mijin Sarauniya Elizabeth Ta Ingila Ya Mutu

by Muhammad
2 weeks ago
0

Rahotanni daga Fadar Buckingham ta kasar Ingila sun tabbatar da...

Nijer

Matan Nijer Sun Dage Kan ‘Yancinsu Bayan Kotu Ta Sako Wasu Shugabanninsu

by Muhammad
1 month ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Hukumomi a jamhuriyar Nijer sun sako...

Next Post

Shin ya ‘Yan Chadi suka ji da haramcin Trump?

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version