Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Iskar Gas Ta Kashe Mutum 3 A Kogi

by Ahmed Muh'd Dan'Asabe
4 days ago
in LABARAI
1 min read
Iskar Gas Ta Kashe Mutum 3 A Kogi
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

A kalla mutum Uku ne suka rasa rayukansu wasu kuma da dama suka jikkata sakamakon fashewar iskar gas a garin Kabba dake Jihar Kogi a yammacin jiya Laraba.

Wakilinmu ya nakalto daga wasu shaidu cewa lamarin ya faru ne a wata matattaran shan barasa dake kusa da mahadar Lewi a garin na Kabba da misalin karfe 9:45 na maraice.

  • Jami’an Tsaro Sun Yi Ruwan Tiyagas Kan Musulmai A Sahun Sallar Idi A Ethiopia

“Naji kara mai karfin gaske, nan da nan na isa inda lamarin ya afku inda na hango mutum Uku a kwance ko motsi basa yi, a yayin da kuma aka garzaya da wadanda suka ji raunuka zuwa babban asibitin St. John dake Kabba domin karbar magani” Inji majiyar.

Labarai Masu Nasaba

Babu Ranar Komawa Yajin Aikin Malaman Jami’o’i A Nijeriya —ASUU

Batanci Ga Ma’aiki: Gwamnatin Sakkwato Ta Sassauta Dokar Kulle A Fadin Jihar

Wani kuma dan Acaba wanda shima ganau ne mai suna Dele, ya bayyana lamarin da cewa fashewar bam ne, inda ya bada hujjarsa da cewa karar fashewar da mutum uku da suka rasu da kuma wadanda suka jikkata, alama ce na fashewar bam.

Sai dai kuma kwamishinan ‘Yan Sandan Jihar, CP Edward Egbuka wanda ya tabbatar da faruwar lamarin, yace fashewar gas ne ba bam ba ne kamar yadda wasu ke tunani.

Kwamishinan ‘Yan sandan ya kuma ce jami’ansa na kan binciken lamarin,inda ya kara da cewa zai yi karin bayani akan fashewar bayan kammala binciken lamarin.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Zargin Batanci: Sheikh Abduljabbar Ya Kori Lauyoyinsa Kan Saba Yarjejeniya

Next Post

Matasa A Sakkwato Sun Kone Wata Daliba Kurmus Kan Zargin Batanci Ga Fiyayyen Halitta

Labarai Masu Nasaba

ASUU Za Ta Daina Taya INEC Aikin Zabe

Babu Ranar Komawa Yajin Aikin Malaman Jami’o’i A Nijeriya —ASUU

by Leadership Hausa
41 mins ago
0

...

Batanci Ga Ma’aiki: Gwamnatin Sakkwato Ta Sassauta Dokar Kulle A Fadin Jihar

Batanci Ga Ma’aiki: Gwamnatin Sakkwato Ta Sassauta Dokar Kulle A Fadin Jihar

by
1 hour ago
0

...

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

by
16 hours ago
0

...

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

by
20 hours ago
0

...

Next Post
Matasa A Sakkwato Sun Kone Wata Daliba Kurmus Kan Zargin Batanci Ga Fiyayyen Halitta

Matasa A Sakkwato Sun Kone Wata Daliba Kurmus Kan Zargin Batanci Ga Fiyayyen Halitta

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: