Sulaiman Ibrahim">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Jakadanci: Majalisa Ta Tabbatar Da Su Buratai

by Sulaiman Ibrahim
February 23, 2021
in LABARAI
1 min read
Sanatoci
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Majalisar dattijai, a yau Talata, ta tabbatar da nadin tsoffin shugabannin hafsoshin rundunar tsaro a matsayin jakadu na musamman.

Wadanda aka zaba din su ne: Janar Abayomi Olonisakin (mai ritaya) (Ekiti); Lt-Janar. Tukur Buratai (mai ritaya) (Borno); Admiral Ibok- Ette Ibas (mai ritaya) (Cross River); Air Vice Marshal Sadique Abubakar (mai ritaya) (Bauchi); da Air Vice Marshal Muhammad S. Usman (Rtd) (Kano).
Tabbacin nasu ya biyo bayan nazarin rahoton kwamitin majalisar dattijai kan harkokin kasashen waje, karkashin jagorancin Sanata Adamu Bulkachuwa (APC, Bauchi).

Akwai Wani yunkuri da Shugaban Marasa Rinjaye, Sanata Enyinnaya Abaribe ya yi, na jawo hankalin takwarorinsa game da neman kin tabbatar dasu, amma Shugaban Majalisar Dattawa, Ahmad Lawan ya tsayar dashi.

Abaribe ya nemi Bulkachuwa da ya yi bayanin dalilin da ya sa aka dakatar dashi kan korafin sa amma Lawan ya ce karar ba ta da wani amfani.

SendShareTweetShare
Previous Post

Masarautar Gwandu Ta Bada Sanarwar Dakatar Da Wazirin Gwandu

Next Post

Adalci Wajen Rabon Allurar Riga Kafin COVID-19, Kare Hakkin Al’umma Ne

RelatedPosts

Rigakafin Korona

Rigakafin Korona: Yau Gwamnoni Za Su Yi Kus-kus

by Sulaiman Ibrahim
7 hours ago
0

Daga Nasir S. Gwangwazo, Abuja   A yau Alhamis, 4...

Borno

Akwai Bukatar Nijeriya Ta Nemo Sojojin Haya Don Yakar ‘Yan Ta’adda – Zulum

by Sulaiman Ibrahim
7 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Bauchi   An bai wa Gwamnatin...

Sabon Mai Tangale

Yadda Gwamnan Gombe Ya Nada Malam Danladi Maiyamba Sabon Mai Tangale

by Sulaiman Ibrahim
7 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Gombe   Gwamnan Jihar Gombe, Alhaji...

Next Post
Adalci Wajen Rabon Allurar Riga Kafin COVID-19, Kare Hakkin Al’umma Ne

Adalci Wajen Rabon Allurar Riga Kafin COVID-19, Kare Hakkin Al’umma Ne

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version