Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

James Rodriguez Zai Zabi Everton A Kan Arsenal

by
2 years ago
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Wasu rahotanni daga kasar Ingila sun bayyana cewa dan wasan gaban kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid, James Rodriguez, zai zabi komawa kungiyar kwallon kafa ta Eberton akan Arsenala kakar wasa mai zuwa kamar yadda rahotanni suka bayyana.

 

A satin daya gabata ne dan wasan gaban na Real Madrid, ya bayyana burinsa na ganin ya koma kasar Ingila domin ci gaba da buga gasar firimiya a kakar wasa mai zuwa bayan da kungiyoyi da dama a gasar suke zawarcinsa.

Labarai Masu Nasaba

Wasan Damben Cin Mota: An Fara Fafatawa A Kano

Har Yanzu Ban Hakura Da Lashe Firimiya Ba, Cewar Klopp

 

Dan wasan mai shekara 28 a duniya ya koma Real Madrid ne a shekara ta 2014 kuma tun bayan komawarsa kungiyar ya fara samun matsala da masu koyar da kungiyar a baya sai dai a shekara ta 2021 kwantiraginsa zai kare da kungiyar.

 

Kungiyoyin Arsenal da Eberton ne dai suke zawarcin dan wasan gaban dan kasar Colombia wanda kungiyoyi da dama a kasar Italy ciki har da Napoli suke zawarci kuma ana ganin a kakar wasa mai zuwa zai yanke hukuncin inda zai koma.

 

Yawan zuwa ciwo shine yasa har yanzu dan wasan wasanni bakwai ya bugawa Real Madrid a wannan kakar da ake bugawa duk da cewa daman dai baya cikin tsarin Zidane na ‘yan wasan da yake son yin amfani dasu.

 

Itama kungiyar kwallon kafa ta Eberton tana daya daga cikin kungiyoyin da suke zawarcin dan wasan bayan da sukayi aiki tare da kociyan kungiyar, Carlo Ancelotti, wanda ya koma kungiyar a watan Janairun wannan shekarar kuma James yana ganin zaifi samun damar buga wasanni akai-akai a gasar Firimiya.

 

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

‘Babu Ranar Dawowa Kofin Zakarun Turai Da Na Europa’

Next Post

Za A Yi Musanye Tsakanin Griezmann Da Neymar

Labarai Masu Nasaba

dambe

Wasan Damben Cin Mota: An Fara Fafatawa A Kano

by Abba Ibrahim Wada
3 days ago
0

...

klopp

Har Yanzu Ban Hakura Da Lashe Firimiya Ba, Cewar Klopp

by Abba Ibrahim Wada
3 days ago
0

...

barcelona

Barcelona Ta Sa Hukumar La Liga Asarar Makudan Kudade

by Abba Ibrahim Wada
3 days ago
0

...

Nijeriya Ta Dakatar Da Shiga Wasannin Kwallon Kwando Tsawon Shekara Biyu

Nijeriya Ta Dakatar Da Shiga Wasannin Kwallon Kwando Tsawon Shekara Biyu

by Abba Ibrahim Wada
4 days ago
0

...

Next Post

Za A Yi Musanye Tsakanin Griezmann Da Neymar

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: