Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

Jami’an Amotekun Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane A Ondo

by Sulaiman Ibrahim
April 5, 2021
in LABARAI
1 min read
Jami’an Amotekun Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane A Ondo
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sulaiman Ibrahim

Rundunar jami’an ‘yan banga ta Amotekun sun bayyana nasarar kama mutum biyu da ake zargi ‘yan garkuwa da mutane ne a jihar Ondo.

‘yan bangar sun kuma ceto mutum uku matafiya da akayi garkuwa dasu akan hanyar Ifira-Akoko/Idoani da ke karamar hukumar Ose daga hannun masu garkuwa da mutanen.

“Matafiyan su ne Adewale Adebisi, Ahan Mary, da kuma Ladi Bude, wadanda ‘yan bindigar suka sace a yayin da suke kan hanyarsu ta zuwa Akure dake Ondo daga Benuwe a safiyar Asabar,” a cewar rundunar ta Amotekun.

Rahotanni sun ce masu garkuwa da mutanen sun tsare hanyar ne sannan suka umarci mutanen su fito daga motocinsu daga nan suka shiga da su daji

SendShareTweetShare
Previous Post

Zauna-gari-banza Sun Kona Gidan Yari A Jihar Imo

Next Post

Kwararowar Hamada: Jihar Kebbi Ta Dasa Tsirrai Miliyan Daya

RelatedPosts

Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Ma’aikatan Jinya Biyu A Kaduna, Matafiya 18 A Oyo

by Muhammad
4 mins ago
0

Kwanaki biyu da sace daliban jami'ar Greenfield da ke jihar...

Sace Daliban Jami’a A Kaduna: Yadda ‘Yan Bindiga Suka Shammaci Jami’an Tsaro

Sace Daliban Jami’a A Kaduna: Yadda ‘Yan Bindiga Suka Shammaci Jami’an Tsaro

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

Daga Abubakar Abba, Kaduna A daren ranar Talata da dare...

Gwamnan Gombe Ya Nuna Takaicinsa Kan Masu Gina Gidajen Mai A Unguwanni

Gwamnan Gombe Ya Nuna Takaicinsa Kan Masu Gina Gidajen Mai A Unguwanni

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Gombe Gwamnan Jihar Gombe, Alhaji Muhammadu...

Next Post
Kwararowar Hamada: Jihar Kebbi Ta Dasa Tsirrai Miliyan Daya

Kwararowar Hamada: Jihar Kebbi Ta Dasa Tsirrai Miliyan Daya

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version