Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Jami’an Lafiya 476 A Abuja Sun Kamu Da Korona, Inji FCTA

by Muhammad
December 30, 2020
in RIGAR 'YANCI
1 min read
FCTA
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Khalid Idris Doya,

Jami’an lafiya 476 da suka hada da Likitoci, Nas-nas, kwararru kan harhada magunguna, jami’an dakunan gwaje-gwaje, direbobi da sauran ma’aikatan lafiya ne suka kamu da cutar Korona tun lokacin da aka samu kes din farko a cikin babban birnin tarayya (FCT) Abuja kamar yadda aka nakalto jiya.
Anthony Ogunleye, babban sakataren watsa labarai na Ministan babban birnin tarayya Abuja (FCT) Muhammed Bello, shine ya shaida hakan ta cikin sanarwar da ya fitar.
Ya ce zuwa yanzu babu wani jami’in lafiya yake kwance domin jinya a halin yanzu.
Ya ce tun lokacin da annobar cutar ta barke hukumomi a babban birnin tarayya suka tashi tsaye domin tabbatar da dakile yaduwar cutar, wanda kuma ya ce sun cimma muhimman nasarori kan hakan.
Ya ce sun samar da kwamitocin tabbatar da gwaje-gwaje bisa shawarorin da hukumomin lafiya da NCDC suka bayar.
Ya ce yanzu haka jami’an lafiya da asibitoci sun dawo bakunan ayyukansu gadan-gadan tun bayan hutun kirsimeti domin ci gaba da bada gudunmawa wajen rage kaifin yaduwar cutuka.

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Mu Na Alfahari Da Bin Jagorancin Kwankwaso – Ibrahim Ali Namadi

Next Post

Sai Da Hujjar Ilimi Ake Tabbatar Da Yawaitar Mace-mace – Dakta Aminu Sulaiman

RelatedPosts

Sojoji Sun Tarwatsa Sansanin Boko Haram A Borno 

by Sulaiman Ibrahim
6 hours ago
0

Rundunar sojan Najeriya ta bayyana samun nasarar tarwatsa sansanin da...

Jam'iyyar Adawa

Jam’iyyar Adawa Ta PDP Ta Yi Babban Kamu A Kebbi

by Sulaiman Ibrahim
6 hours ago
0

Jam'iyyar adawa ta PDP a jihar Kebbi tayi babban kamu...

Majalisar Malamai

Majalisar Malamai A Kogi Ta Raba Zakkar Miliyan N2.5 Ga Mutum 63

by Sulaiman Ibrahim
6 hours ago
0

Majalisar Malamai ta Najeriya,reshen jihar Kogi(Council of Ulama) ta rarraba...

Next Post
Mace-macen

Sai Da Hujjar Ilimi Ake Tabbatar Da Yawaitar Mace-mace – Dakta Aminu Sulaiman

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version