Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Jami’an Tsaro Su Na Halaka ’Yan Gudun Hijira A Congo

by Tayo Adelaja
September 17, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Jami’an tsaro a gabashin Jamhuriyyar Dimukradiyar Congo sun bindige ‘yangudun hijirar Burundi fiye da mutum talatin har lahira. Rahotanni sun nuna cewa, daga lardin Kibu ta Kudu wasu ‘yan gudun hijirar da dama sun jikkata, sannan kuma an kashe wani dan sanda guda daya. Jami’ai a kasar sun ce ‘yan kasar ta Burundi goma sha takwas ne aka kashe. Sannan wata majiya ta ce jami’an tsaron Congo din sun budewa ‘yan gudun hijirar wuta ne bayan sun danna cikin wani kurkuku, inda ake tsare da wasu ‘yan kasar Burundi su hudu. Dubban daruruwan ‘yan kasar Burundi ne suka gudu daga kasarsu lokacin da tashin hankali ya barke a shekarar 2015, bayan shugaba Pierre Nkurun  ziza ya yanke shawarar neman shugabancin kasar a wa’adi na uku.

SendShareTweetShare
Previous Post

Masarautar Yemaltu Deba Na Kan Gaba Wajen Samar Da Zaman Lafiya A Gombe —Iyan Deba

Next Post

Kashe Fararen Hula Na Karuwa A Iraki Da Syria

RelatedPosts

Faduwar Trump

Me Zai Biyo Bayan Darewar Karajar Biden Da Faduwar Trump?

by Muhammad
5 days ago
0

Idanun duniya na kan ranar Larabar jiya, 20 ga Janarairu,...

Rigakafi

An Soma Yin Allurar Korona A India Da Brazil

by Muhammad
5 days ago
0

A yau asabar kasashen Duniya da suka hada Indiya ,Brazil...

Trump Ya Fice Daga Fadar ‘White House’ Gabanin Rantsar Da Biden

Trump Ya Fice Daga Fadar ‘White House’ Gabanin Rantsar Da Biden

by Muhammad
6 days ago
0

Trump ya ce mutane "ba su san aiki tukuru" da...

Next Post

Kashe Fararen Hula Na Karuwa A Iraki Da Syria

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version