Sagir Abubukar">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Jami’an Tsaro Sun Kashe ‘Yan Bindiga Shida Da Ceto Mata 17 Da Yara Shida

by Sagir Abubukar
December 31, 2020
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Tsaro: Sakataren Gwamnatin Katsina Ya Nemi Al’umma Su Cigaba Da Addu’o’i
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Da misalin karfe biyu da rabi na daren Talata, ‘yan bindiga dauke da makamai suka kai hari a garin Lambo, da ke gundumar Wurma a karamar hukumar Kurfi, ta jihar Katsina,inda suka kashe mutane biyu da kuma sace Mata goma sha bakwai da kananan yara shidda da sace dabbobi guda saba’in da hudu.

Kakakin rundunar ‘yan sanda ta jihar Katsina, SP Gambo Isa ya bayyana haka, a wata takardar manema labarai da ya raba ya sanya hannu a Katsina.

samndaads

Gambo Isa ya ci gaba da cewa an ankarar da jami’an tsaro na ‘yan sanda da sojojin kasa da na sama, inda suka hanzarta suka toshe hanyar da za su wucea, suka yi wa yankin kawanya, a tsakanin garin Ummadau zuwa Kwayawa, wanda ita ce hanyar da za su bi, su shiga daji, inda suka yi ba-ta-kashi, wanda ya yi sanadiyyar kashe ‘yan bindiga shidda.

An kuma kubutar da Mata da kananan yara wadanda suka sata su ashirin da ukku, an kuma kwato shanu ashirin da ukku da tumaki ashirin da awaki talatin da daya da mashina goma sha biyu da kuma wata bindiga kirar G3 a hannun su. A na cigaba da bincike.

SendShareTweetShare
Previous Post

Tsaro: Sakataren Gwamnatin Katsina Ya Nemi Al’umma Su Cigaba Da Addu’o’i

Next Post

Kwararru Sun Tattauna Kan Yadda Za A Habaka Noma A Nijeriya 

RelatedPosts

Ebonyi

Kwamishinan ’Yan Sandan Ebonyi Ya Kama Hadiman Gwamnan Jihar Biyu Da Shugaban Karamar Hukuma

by Sagir Abubukar
10 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Rundunar 'yan sanda ta kama wasu...

Direbobi

Bakwai Sun Mutu Da Yawa Sun Jikkata A Rikicin Shugabancin Kungiyar Direbobi

by Sagir Abubukar
10 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, A kalla mutane bakwai ne suka...

Takalmi

Mata Ta Rafka Wa Mijinta Tsinin Dunduniyar Takalmi Ya Mutu

by Sagir Abubukar
11 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Wata mata da ba a bayyana...

Next Post
Habaka Noma A Nijeriya 

Kwararru Sun Tattauna Kan Yadda Za A Habaka Noma A Nijeriya 

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version