Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Jami’ar Bayero Ta Soke Zangon Karatu Na Shekarar 2020/2021

by Muhammad
January 4, 2021
in LABARAI
1 min read
Kungiyar Daliban Jami’ar Bayero Ta Gudanar Da Taron Fadakarwa A Kan Zabukan 2019
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hukumar gudanarwa ta jami’ar Bayero, ta amince da soke zangon karatu na shekarar 2019/2020 da dalibai suka fara. Hukumar ta bayyana ranar 18 ga watan Janairun 2020 a matsayin ranar komawar dalibai.

Amma wannan sokewar ba ta shafi masu karatun digiri na biyu da na uku wurin biyan kudin makaranta ba, wannan na kunshe ne a wata takarda da rijistirar makarantar, Fatima Binta-Mohammed ta sanya wa hannu.

samndaads

Kamar yadda takardar ta bayyana, dalibai masu digirin farko, za su fara zangon karatunsu ne a ranar 18 ga watan Janairu yayin da sashi na biyu na zangon karatunsu zai fara a ranar 3 ga watan Mayun shekarar 2021.

Hukumar gudanarwar ta bayyana ranar 18 ga watan Janairu da zama ranar farko da masu digiri na biyu da na uku, zasu fara sashin karatu na farko inda sashi na biyu zai fara a 1 ga watan Yuni.

SendShareTweetShare
Previous Post

Masar Ta Baiwa Kamfanin Sinopharm Lasisin Amfani Da Allurar Rigakafin COVID-19 Domin Bukatun Gaggawa

Next Post

Shugaba Sam Nda-Isaiah: Abubuwa Biyu Da Ba Zan Manta Da Kai Ba (2)

RelatedPosts

Misali Daga Kebbi: Yadda Kananan Hukumomi Suka Shiga Uku A Nijeriya

Misali Daga Kebbi: Yadda Kananan Hukumomi Suka Shiga Uku A Nijeriya

by Sulaiman Ibrahim
1 hour ago
0

Kamar dai yadda aka sani kananan hukumomi sune suka kasance...

Abubuwan Da Suka Biyo Bayan Canja Shugabannin Tsaron Nijeriya

’Yan Yankin Arewa Maso Gabas Sun Bayyana Ra’ayoyinsu Kan Sauke Shugabannin Tsaro

by Sulaiman Ibrahim
1 hour ago
0

Biyo bayan sauke shugabannin tsaron Nijeriya tare da nada sababbi...

Ya Kashe Mata Da Yaro Da Shebur

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

A yau aka kama wani mutum mai shekaru 28, Chukwuemeka...

Next Post
Ta’aziyar Rasuwar Sam Nda Isaiah

Shugaba Sam Nda-Isaiah: Abubuwa Biyu Da Ba Zan Manta Da Kai Ba (2)

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version