Hassan Muhammad">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Jami’ar Yusuf Maitama Za Ta Ba  ‘Yan-Kano Fifiko – Shugaban jami’a

by Hassan Muhammad
January 2, 2021
in LABARAI, Uncategorized
1 min read
Jami’ar Yusuf Maitama Za Ta Ba  ‘Yan-Kano Fifiko – Shugaban jami’a
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Sabon shugaban jami’ar Maita­ma Sule, Farfesa Mukhtar Atiku Kurawa, ya bayyana kudurinsa na bai wa ‘yan asalin Jihar Kano fifiko wajen daukar dalibai, domin samun gurbin karatu mai inganci.

Shugaban, ya bayyana hakan ne, a lokacin da ya kai ziyarar ban girma ga Mai martaba Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero, a fadarsa da ke Kofar Kudu, cikin birnin Kano.
Shugaban, ya nemi ma­sarautar Kano da ta taimaka wajen yin kira ga Gwamnati don samun kammala wasu ayyuka, kamar dakunan kwa­nan dalibai, da sauransu.
A nasa jawabin, Mai mar­taba San-Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya bayyana kudurin masarautar kan tai­maka wa hanyar da za ta in­ganta ilimi, sannan ya yi kira ga Gwamnati da ta taimaka wajen kammala ayyukan da jami’ar ke bukata.

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

‘Yan Ta’adda Za Su Dandana Kudarsu A Shekara Ta 2021 – Buratai

Next Post

Barista Sulaiman Abin Alfahari Ne Ga Al’ummar Jihar Sokoto – Tambuwal

RelatedPosts

NIS Da NAPTIP Sun Sake Shan Damarar Yaki Da Safarar Dan Adam

NIS Da NAPTIP Sun Sake Shan Damarar Yaki Da Safarar Dan Adam

by Hassan Muhammad
1 hour ago
0

Hukumar Kula da Shige da Fice ta Kasa (NIS) da...

Sabuwar Cuta Ta Kashe Mutum Hudu A Sokoto

Sabuwar Cuta Ta Kashe Mutum Hudu A Sokoto

by Hassan Muhammad
7 hours ago
0

Gwamna jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal Ya sanar da Mutuwar...

Sakatariyar

Sakatariyar Karamar Hukumar Da Ake Wata Guda Ba A Shige Ta Ba A Kano

by Hassan Muhammad
15 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kananan Hukumomi ne ke zaman gimshikai...

Next Post
Tambuwal

Barista Sulaiman Abin Alfahari Ne Ga Al’ummar Jihar Sokoto - Tambuwal

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version