Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home DAGA BIRNIN SIN

Jami’in Rasha: Tabbas Ana Kera Makamai Masu Guba A Dakin Gwaje-gwajen Amurka Dake Kusa Da Kan Iyakar Rasha Da Kasar Sin

by Sulaiman Ibrahim
April 8, 2021
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Jami’in Rasha: Tabbas Ana Kera Makamai Masu Guba A Dakin Gwaje-gwajen Amurka Dake Kusa Da Kan Iyakar Rasha Da Kasar Sin
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga CRI Hausa

Sakataren hukumar tsaron kasar Rasha Nikolai Patrushev, ya bayyana yayin wata zantawa da wakilin jaridar Kommenrsant cewa, hukumarsa ta yi imanin cewa, ana kera makamai masu guba a dakin gwaje-gwaje mallakar Amurka dake kusa da kan iyakar Rasha da Sin.
Patrushev ya bayyana cewa, dakunan binciken kwayoyin halitta na kasar Amurka dake sassa daban-daban na duniya, musamman wadanda ke kusa da kan iyakar Rasha da Sin, suna bunkasa.
A don haka, jami’in na kasar Rasha ya ce, Rasha da abokan huldarta na kasar Sin, suna da tambaya a kai. Ya ce, an fada musu cewa, tashohin dake kan iyakar kasashin biyu, cibiyoyi ne na tsaftace muhalli da yaki da annoba cikin lumana, amma da alamun, sun yi kama da irin wadda ke Maryland, inda kasar ta Amurka ta shafe gwamman shekaru, tana amfani da ita wajen nazarin kwayoyin halitta da suka shafi aikin soja.(Ibrahim)

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Farfadowar Wuhan Ya Nuna Yadda Kasar Sin Ta Sauke Nauyin Dake Bisa Wuyanta

Next Post

Birnin Wuhan Ya Yi Matukar Sauyawa Shekara Guda Bayan Kullen Sama Da Kwana 70

RelatedPosts

Tsohon Ministan Kudin Girka: Jari Da Sin Ke Zubawa A Afirka Ya Zamo Muhimmin Tallafi Sama Da Mulkin Mallaka Da Kasashen Yamma Suka Yi A Nahiyar

Tsohon Ministan Kudin Girka: Jari Da Sin Ke Zubawa A Afirka Ya Zamo Muhimmin Tallafi Sama Da Mulkin Mallaka Da Kasashen Yamma Suka Yi A Nahiyar

by Sulaiman Ibrahim
7 hours ago
0

Daga CRI Hausa Tsohon ministan kudin kasar Girka Yanis Varoufakis,...

Ya Kamata Nahiyar Afrika Ta Dauki Darasi Daga Annobar COVID-19

Ya Kamata Nahiyar Afrika Ta Dauki Darasi Daga Annobar COVID-19

by Sulaiman Ibrahim
8 hours ago
0

Daga Fa’iza Mustapha Har yanzu duniya na ci gaba da...

Manufar Wariyar Launin Fata Ta Amurka Na Keta Hakkin Dan Adam

by Sulaiman Ibrahim
13 hours ago
0

Daga CRI Hausa A shekarar 1962, marubucin kasar Amurka, ‘dan...

Next Post
Birnin Wuhan Ya Yi Matukar Sauyawa Shekara Guda Bayan Kullen Sama Da Kwana 70

Birnin Wuhan Ya Yi Matukar Sauyawa Shekara Guda Bayan Kullen Sama Da Kwana 70

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version