Jami’o’i 8 Da Nijeriya Ta Amince Da Su A Kasashen Togo Da Benin
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jami’o’i 8 Da Nijeriya Ta Amince Da Su A Kasashen Togo Da Benin

byBello Hamza
1 year ago
Nijeriya

A halin yanzu gwamnatin tarayya ta sanar da cewa, jami’o’i 8 en kawai ta amince da takardun shaidar digirisu, sune kuma ta amince ‘yan Nijeriya su je su yi karatu a cikinsu.

Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da gwamnati ke aikin tantance takardar digirin bogi a fadi tarayyar kasa nan.

  • BUK Ta Karrama Farfesa Rasheed Bayan Ya Shafe Shekaru 7 A Hukumar NUC Ta Kasa
  • Jerin Jami’o’i 18 Da NUC Ta Haramta Karatu Acikinsu

Sanarwar haka ya fito ne daga bakin Ministan Ilimi, Farfesa Tahir Mamman, a tataunawar da ya yi da gidan talabijin na Channels.

Farfesa Mamman yana magana ne a daidai bikinn cikarsa shekara daya a kan karagar mulki, ya kuma ce, fiye da ‘yan Nijeriya 22,500 ke dauke da takardar digiri a bogi daga kasashen biyu, ya jaddada cewa lallai za su soke amfani da takardun shaidar a tare da bata lokaci ba.

Ya ce, wannan na daga cikin bangaren rahoton kwamitin da gwamnati ta kafa domin duba yadda ake cuwa-cuwar samu takardar digiri daga jami’o’in kasashen waje da na cikin gida.

Ministan ya kara da cewa, lamarin binciken ya taso ne bayan da wani dan jaridar Nijeriya ya binciken kwakwafi har ya samu takardar digiri daga jami’ar kasar Benin a cikin wata 2 kuma har ya samu shiga tsarin yi a kasa hidima NYSC.

A kan haka ministan ya ce, gwamnatin tarayya ta amince ne kwai da jami’a 3 daga kasar Togo da 5 daga kasar Benin, yayin da ta ayyana sauran a matsayin haramtattu.

Ya ce, jami’o’in da aka amince da su a kasar Togo sun hada da ‘Unibersite De Lome’, ‘Unibersite De’ Kara da ‘Catholic Unibersity of West Africa’.

Haka kuma jami’o’i biyar da aka amince da su a kasa Benin sun hada da ‘Unibersite D’abomey-Calabi, Unibersite De Parakou, Unibersite Nationale Des Sciences, Technologis Ingenierie Et Mathematikues; Unibersite Nationale D’ Agriculture da Unibersite Africaine De Deblopment Cooperatif.

Ministan ya kuma jaddada cewa, babu gudu babu ja da baya a kan shawara gwammatin tarayya na soke takardar digiri 22,700 da wasu ‘yan Nijeriya ke dauke da su daga wadannan jami’o’in kasashen waje.

Ya kuma ce, wannan hukuncin da aka yanke ya yi daidai domin masu dauke da irin wannan takardar digiri suna bata sunan Nijeriya ne da kuma karya darajar matsayin ilimi a cikin gida Nijeriya.

Ya ce, da ya a daga cikin masu dauke da wannan takardrar digirin basu ma fita kasar ba amma an samar musu da dirigin ta hanyar cuwa-cuwa tare da hadin kan wasu jami’an gwamnatin kasashen waje dana cikin gida.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya
Labarai

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba
Labarai

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci
Labarai

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025
Next Post
Munafurci Dodo Ne Me Shi Ya Kan Ci

Munafurci Dodo Ne Me Shi Ya Kan Ci

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Kan Karɓo Bashin Dala Biliyan $2.347 Da $500m Na Sukuk 

October 7, 2025
Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

October 7, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version