Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Jam’iyyar Socialist Ta Sanya Shalkwatarta A Kasuwa

by Tayo Adelaja
September 22, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Shugabannin jam’iyyar Socialist ta Faransa sun sanar da shirinsu na sanya ginin shalkwatan jam’iyyar a kasuwa, wanda rahotanni ke cewa, za a siyar da shi tsakanin Euro miliyan 40 zuwa miliyan 70.

Ma’ajin jam’iyyar Jean Francois Debat ya ce, daukan matakin na da matukar wahala, amma ya ce, dole ne su yi haka saboda matsalar kudi da jam’iyyar ke fama da ita.

samndaads

Kazalika, matakin zai bai wa ‘ya‘yan jam’iyyar damar tinkarar makomar siyasarsu a Faransa kamar yadda Debat ya shaida wa manema labarai a birnin Paris.

Wannan dai na zuwa ne bayan mummunan kayin da Jam’iyyar ta sha a zaben shugabancin kasar da na ‘yan majalisu da aka gudanar a cikin watannin Mayu da Junin da suka gabata.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

FIFA Ta Haramta Wa Gordon Derrick Shiga Wasanni

Next Post

Al-Bashir Ya Bukaci Komawar Wadanda Suka Tsere Daga Darfur

RelatedPosts

Amurkawa

Biden Ya Gabatar Da Shirinsa Na Yi Wa Dukkan Amurkawa Rigakafi

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Zababben shugaban Amurka Joe Biden ya gabatarwa Amurkawa shirinsa na...

Jamhuriyar Afrika

Yawan ‘Yan Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya Da Ke Gudun Hijira Ya Ninka Cikin Mako Daya

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Majalisar Dinkin Duniya ta ce adadin ‘yan gudun hijirar dake...

Masu Neman Mafaka Sun Fara Tattaki Daga Honduras Zuwa Amurka

by Sulaiman Ibrahim
3 days ago
0

Wani sabon ayarin dubunnan masu neman mafaka a Honduras sun...

Next Post

Al-Bashir Ya Bukaci Komawar Wadanda Suka Tsere Daga Darfur

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version