Ahmed Umar">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

Jam’iyyun Adawa 31 Sun Yi Mubaya’a Ga Dan Takarar Gwamnan APC A Taraba

by Ahmed Umar
February 15, 2019
in RAHOTANNI
1 min read
Kafin Zaben 2019…  CUPP Ta Nemi A Yi Gwajin Kwakwalwa Ga Buhari Da Atiku
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kimanin jam’iyyun adawa 31 ne suka yi hadaka ta marama Dan Takaran Gwamna baya a karkashin tutar jam’iyar APC Alhaji Sani Abubakar Danladi don cancan tarsa na Kasan cewarsa adilin jagora kuma haziki acikin dukkannin ‘yan takara na jam’iyu da zasu shiga takara a 2019 jihar Taraba.
Abdullahi Bello wadda ke zama Shugaban Kungiyar hadakan yacyi nuni da cewa dukkanin shuwagabannin jam’iyun sun amince da raddaba hannu da yarda akan zacsu marama Dan Takaran jam’iyar APC baya a zaben 2019.
Bello yackara da cewa babu wani ko wata shugaba da aka tilasta don mika wuya ga wannan tafiyar kana yacyi nuni da cewa wannan yunkuri nasucne na ganin cewa jihar Taraba na fuskantar matsanancin hali da barazana ga jam’iyar PDP mai ci a jihar.
Ya ce wannan zabin sun yi nazari ne da kyutata ma al’umma da ya yi a kasancewarsa mukaddashin Gwamna na watanni shida kafin zaben 2015 da wasu aiyuka na hanyoyi da ya yi acikin jalingo fadar jihar da bunkasa rayuwar matasa na samar da aikinyi na dogaro dakai da tallafama a’luma.
“Muna sanardcaku cewa wannan zabi da mukayi yabiyo bayan tattanawa da mukayi tsakaninmu da sauran shugabannin jam’iyyu 31 da muka yi kuma muka cimma matsaya daya, shawari daya kana bakinmu guda dacewar Sani Danladi baya bambancin kabila ko bangaranci ko addini kuma shicne adilin jagora”.
Anasa jawabin dan takaran gwamnan APC Alhaji. Sani Abubakar Danladi ya ce yana mai farin ciki da wannan goyon baya da jam’iyu 31da suka yi ma sa, daga cikin dukkannin ‘yan takaran a jihar.

SendShareTweetShare
Previous Post

Atiku Ya Kammala Yakin Neman Zabe Da Jiharsa Ta Adamawa

Next Post

An Horas Da Jamián Tsaron Fararen Hula 1,050 Kan Tsaron Zabe A Zamfara

RelatedPosts

Matasa Su Dage Da Neman Ilimi Da Koyon Sana’oin Hannu – Dakta Ibrahim Agege 

Matasa Su Dage Da Neman Ilimi Da Koyon Sana’oin Hannu – Dakta Ibrahim Agege 

by Ahmed Umar
8 mins ago
0

Daga Yusuf Abdullahi Yakasai Legas Neman ilmi da koyon sana’oin...

Hajiya Ummi Muhammed Ta Zama Sarauniyar Matan Jihohin Yamma

Hajiya Ummi Muhammed Ta Zama Sarauniyar Matan Jihohin Yamma

by Ahmed Umar
14 mins ago
0

Daga Yusuf Abdullahi Yakasai, Legas Koda- yaushe cancanta da rashinta...

Abin Da Ya Sa Na Shirya Gasar Wakar Nijeriya A Kan Zaman Lafiya – Rarara

Abin Da Ya Sa Na Shirya Gasar Wakar Nijeriya A Kan Zaman Lafiya – Rarara

by Ahmed Umar
20 mins ago
0

Daga El-Zaharadeen Umar, Katsina Shahararar mawakin siyasar nan da ya...

Next Post
An Horas Da Jamián Tsaron Fararen Hula 1,050 Kan Tsaron Zabe A Zamfara

An Horas Da Jamián Tsaron Fararen Hula 1,050 Kan Tsaron Zabe A Zamfara

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version