Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Jamus: Markel Ta Rasa Kaso Mai Yawa Daga Magoya Bayanta

by Tayo Adelaja
September 18, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Wata kuri’ar jin ra’ayin jama’a ta nuna cewa, goyon bayan da jam’iyyar Conserbatibe ta shugabar gwamnatin Jamus ke da shi ya ragu, yayin da kashi daya cikin uku na al’ummar kasar suka gaza yanke shawara kan wanda za su kada wa kuri’a a zaben game-gari da za a gudanar cikin wannan watan.

Sakamakon wannan kuri’ar ta jin ra’ayin jama’a da aka fitar a wanan Jumma’a, ya dada haifar da fargaba game da irin hadakar da za ta kai ga gaci a zaben game-gari da za a gudanar a ranar 24 ga wannan wata na Satumba a Jamus.

samndaads

Kuri’ar jin ra’ayin ta nuna cewa, goyon bayan da jam’iyyar Conserbatibe mai ra’ayin rikau ta shugabar gwamnatin kasar Angela Merkel ya ragu da kashi 36 cikin 100.

Sai dai wasu na ganin hakan ba zai hana jam’iyyar samun rinjaye a Majalisar dokokin kasar ba.

Su kuma jam’iyyun FDP ta ‘yan Democrat da AFD ta masu adawa da bakin haure kowannesu na da kashi 10-10 wajen samun magoya baya.

Kuri’ar wadda aka fara gudanarwa daga 12 zuwa 14 ga watan Satumba ta kuma nuna cewa, har yanzu kashi 39 na Jamusawa ba su yanke shawarar wanda za su kadawa kuri’a ba.

SendShareTweetShare
Previous Post

Rohingya: Gwamnatin Myanmar Za Ta Takaita Zirga-Zirgar ‘Yan Gudun Hijirar

Next Post

Burundi: Shirin Mayar Da ‘Yan Gudun Hijirar Gida Ya Salwantar Da Rayuka

RelatedPosts

Faduwar Trump

Me Zai Biyo Bayan Darewar Karajar Biden Da Faduwar Trump?

by Muhammad
5 days ago
0

Idanun duniya na kan ranar Larabar jiya, 20 ga Janarairu,...

Rigakafi

An Soma Yin Allurar Korona A India Da Brazil

by Muhammad
5 days ago
0

A yau asabar kasashen Duniya da suka hada Indiya ,Brazil...

Trump Ya Fice Daga Fadar ‘White House’ Gabanin Rantsar Da Biden

Trump Ya Fice Daga Fadar ‘White House’ Gabanin Rantsar Da Biden

by Muhammad
5 days ago
0

Trump ya ce mutane "ba su san aiki tukuru" da...

Next Post

Burundi: Shirin Mayar Da ‘Yan Gudun Hijirar Gida Ya Salwantar Da Rayuka

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version