Jerin Jami'o'i 18 Da NUC Ta Haramta Karatu Acikinsu
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jerin Jami’o’i 18 Da NUC Ta Haramta Karatu Acikinsu

bySulaiman
2 years ago
NUC

Gwamnatin tarayya ta dakatar da karatun digiri daga jami’o’in jamhuriyar Cotonou da Togo.

Ma’aikatar Ilimi ta Tarayya ce ta sanar da hakan bayan wani bincike na sirri da wata kafar jarida ta yanar gizo a Nijeriya ta yi wanda ya fallasa badakalar da dalibai da jami’o’in ke tafkawa wajen mallakawa daliban takardar shaidar kammala digiri.

Rahoton binciken ya nuna cewa, wani dan jarida ya samu digiri a Jami’ar Cotonou a cikin makonni shida kuma ya shiga cikin shirin hidimtawa kasa na shekara guda da hukumar NYSC ke gudanarwa.

Ga jerin sunayen jami’o’in kasashen waje da Hukumar Kula da Jami’o’i ta Kasa (NUC) ta haramta kararu acikinsu, kamar yadda hukumar NUC ta bayyana a shafinta na yanar gizo:

1. Jami’ar Kimiyya da Gudanarwa, Port Novo, Jamhuriyar Benin, da sauran cibiyoyinta a Nijeriya.
2. Jami’ar Volta, da ke Ghana, da sauran cibiyoyinta a Nijeriya.
3. International University, Missouri, USA, Kano da Lagos, da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya.
4. Jami’ar Collumbus, UK, tana aik.da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya.

5. Tiu International University, UK, da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya.
6. Jami’ar Pebbles, UK, da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya.
7. London External Studies UK, da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya.
8. Pilgrims University da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya.
9. Jami’ar Kirista ta Yammacin Afirka, da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya.
10. EC-Council University, USA, Ikeja Lagos Study Centre.
11. Concept College (London), Ilorin, da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya.
12. Jami’ar Houdegbe ta Arewacin Amurka da ke Nijeriya.
13. Makarantar Kasuwanci ta Jami’ar Irish a London, da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya.
14. Jami’ar Ilimi, Winneba, Ghana, da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya.
15. Jami’ar Cape Coast, Ghana, da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya.
16. African University Cooperative Development, Cotonou, da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya.
17. Jami’ar Yammacin Pacific, Denver, Colorado, da ke da Cibiya a Owerri.
18. Jami’ar Evangel ta Amurka da Chudick Management Academic, Legas.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya
Labarai

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba
Labarai

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci
Labarai

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025
Next Post
Kano

Cire Tallafin Fetur: Kano Za Ta Biya Ma'aikata Karin Albashin N20,000, 'Yan Fansho N15,000.

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Kan Karɓo Bashin Dala Biliyan $2.347 Da $500m Na Sukuk 

October 7, 2025
Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

October 7, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version