Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home SIYASA

Jiga-jigan Jam’iyyar PDP Sun Ziyarci Goodluck Jonathan

by Muhammad
February 16, 2021
in SIYASA
1 min read
Jiga-jigan Jam’iyyar PDP Sun Ziyarci Goodluck Jonathan
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kwamitin sulhu na musamman na Jam’iyyar PDP, karkashin jagorancin tsohon Shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki, ne suka kai masa wannan ziyarar.

A shekarar da ta gabata ne jam’iyyar PDP ta kafa kwamiti na musamman domin sulhu a tsakanin ‘yayanta.  Saraki ne ya sanar da wannan ganawar ta shafinsa na Tuwita, @bukolasaraki.

samndaads

“A yunkurinmu na sauraron manyan masu ruwa da tsaki a jam’iyyarmu, a yanzu haka kwamitin sulhun PDP na ganawa da tsohon Shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan ,” inji Saraki.

SendShareTweetShare
Previous Post

Kwamiti Ya Yi Zaman Farko Don Magance Rashin Zuwan Yara Makaranta

Next Post

Shugaban Zimbabwe Ya Karbi Gudummawar Alluran Rigakafin COVID-19 Dubu 200 Daga Kasar Sin

RelatedPosts

Har Yanzu Sakkwatawa Ba Su Fara Morar Dimukradiyya Karkashin Mulkin Tambuwal Ba – Umar Lili

Har Yanzu Sakkwatawa Ba Su Fara Morar Dimukradiyya Karkashin Mulkin Tambuwal Ba – Umar Lili

by Nasir Gwangwazo
6 months ago
0

Shugaban kungiyar matasan jihar Sokoto kuma dan gwagwarmayar ganin an...

Wane Ne Hon. Mal Samaila Suleiman (Dujiman Zazzau)?

Wane Ne Hon. Mal Samaila Suleiman (Dujiman Zazzau)?

by Daurawa Daurawa
8 months ago
0

Hon. Malam Sama'ila Sulaiman (Dujiman Zazzau) an haifeshi ranar 03/02/1981,...

Bala Abu Ga Sanata Mandiya: Babu Taimakon Da Ka Yi Wa ‘Yan Gudun Hijirar Faskari

Bala Abu Ga Sanata Mandiya: Babu Taimakon Da Ka Yi Wa ‘Yan Gudun Hijirar Faskari

by Daurawa Daurawa
8 months ago
0

Mataimakin Shugaban jam’iyyar APC yankin Funtua a jihar Katsina, Alhaji...

Next Post
Shugaban Zimbabwe Ya Karbi Gudummawar Alluran Rigakafin COVID-19 Dubu 200 Daga Kasar Sin

Shugaban Zimbabwe Ya Karbi Gudummawar Alluran Rigakafin COVID-19 Dubu 200 Daga Kasar Sin

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version