Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Jihar Kaduna Ta Ware Naira Biliyan 4.6 Don Daga Darajar Asibitoci

by Muhammad
December 27, 2020
in LABARAI
1 min read
Darajar
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Bello Hamza, 

Gwamnatin jihar Kaduna ta ware Naira Biliyan 4.6 don samar da kayan aiki tare da daga darajar asibitocin jihar a sabuwa shekara mai kamawa na 2021.

samndaads

Wannan na daga cikin Naira Biliyan 9.1 da gwamnatin jihar ta ware wa ma’aikatar Lafiya a kasafin kudin shekarar 2021, kamar dai yadda manema labarai suka samu bayani a garin Kaduna ranar Asabar.

Bayanin kasafin kudin ya nuna cewa, an ware Naira Miliyan 2.0 don gina asibiti mai gado 300 da kuma Naira Miliyan 20.7 don sayen kayan aiki ga manyan asibitocin jihar.

Gwamnatin ta kuma ware Naira Milyan 22.5 gyara tare da sabunta bangaren kwantar da wadanda suka yi hatsari na manyan asibitocin jihar, Naira Miliyan 800 don samar da bangaren masu hatsurra na asibitin Doka.

An kuma ware Naira Miliyan 23.5 don samar da kayan lantarki a asibiti daya a kowannne mazabar majalisar dattawa na jihar da kuma Naira Miliyan 24.9 don sayen kayan tace jini ga masu cutar suga.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnatin Kebbi Ta Raba Wa Fulani  2,778 Tallafin  Dabbobi

Next Post

Muna Yada Manufar Kwankwaso Ne, Saboda Ya Yi An Gani -Sunusi Dan Alhaji

RelatedPosts

Za A Kulle Duk Layin Da Ba A Yi Rijistarsa Da Katin Dan Kasa Ba Ranar 9 Ga Fabrairu

Za A Kulle Duk Layin Da Ba A Yi Rijistarsa Da Katin Dan Kasa Ba Ranar 9 Ga Fabrairu

by Sulaiman Ibrahim
10 hours ago
0

Gwamnatin Tarayya ta kara wa’adin da aka diba wa ’yan...

Sayar Da Kadarorin Gwamnati Zai Taimaki ‘Yan Nijeriya, Inji Minista

Sayar Da Kadarorin Gwamnati Zai Taimaki ‘Yan Nijeriya, Inji Minista

by Sulaiman Ibrahim
11 hours ago
0

Ministar Kudi, Zainab Ahmed, ayau Juma’a, ta ce shirin Gwamnatin...

Zakzaky

Matar Sheikh EL-Zakzaky Ta Kamu Da Korona, In Ji Danta

by Muhammad
16 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Matar Shugaban Kungiyar Musulunci a Nijeriya...

Next Post
Manufar

Muna Yada Manufar Kwankwaso Ne, Saboda Ya Yi An Gani -Sunusi Dan Alhaji

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version