Idris Aliyu Daudawa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Jihar Kwara Na Bukatar Karin Jami’an Tsaftace Muhalli

by Idris Aliyu Daudawa
January 30, 2021
in LABARAI
2 min read
Jihar Kwara Na Bukatar Karin Jami’an Tsaftace Muhalli
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Darekta karkashin ma’aikatar muhalli ta jihar Kwara Mista Towoju Gabriel, ya bayyana cewar jihar tana bukatar karin jami’ai, saboda a kula da tsaftace muhalli kamar yadda ya kamata.
Gabriel ya bayyana hakan ne lokacin daya gana da manema labarai a Ilori ranar Jumma’a ta wannan makon da muke ciki, cewar jihar tana bukatar jami’an kula da muhalli 2,000 ne, wanda a yanzu kuma 300 ne take dasu.
Ya ci gaba da bayanin cewar“ Muna bukatar jami’ai 2,000 ne a jihar amma kuma a halin yanzu 300 kawai muke dasu, da akwai bukatar a kara daukar irin wadannan jami’an kamar dai yadda ya jaddada ” .

Darekatan ya nuna damuwarsa yadda jihar take fama da karancin motocin zubar da shara, inda ya kara da cewar kadan daga cikin wadanda aka dasu sun tsufa, jkuma akwai bukatar a sauya su.

samndaads

Amma duk da karancin motocin kwashe sharar da ake fuskanta ana kula da kawar da shara kamar yadda ya dace ta hanyar wayar da kan al’umma.

“Muna bukatar a cigaba da wayar da kan al’umma akai- akai ta kafofin watsa labarai kamar su Rediyo, Talabijin, da kuma sauran hanyoyin wayar da kan al’umma.

“A cikinm birnin Ilorin kowadanne ranakun Talata da Alhamis a n ba ‘yan kasauwa su share kasuwannin su tsakanin karfe bakwai zuwa tara na safe.

“Lahadin kowanne karshen wata an kafa doka wadda za a tsafatace muhalli n agama-gari, tsakanin karfe bakwai zuwa tara na safe wannan kowa da kowa ne zai kasance a cikin al’amarin tsaftace muhalli.

Ya yi kira da al’umma cewar su yi kokari su domin share su share muhallinsu na zama da kuma wuraren yin harkokin sun a yau da kullun.

Daga karshe Gabriel ya bayyana cewar gwamnatin jihar ta samar da wuri a Sokoto-Ayekale akan hanyar Eyen-Korin inda za a rika zuba shara.

SendShareTweetShare
Previous Post

Buhari Ya Tafi Daura Domin Yin Rajistar Mambobin APC

Next Post

Simon Lalon Ya Sha Alwashin Sanya Hannu A Dokar Hukuncin Kisa Ga Masu Satar Mutane

RelatedPosts

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

by Idris Aliyu Daudawa
4 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, Gusau A shirin Gwamnatin Jihar Zamfara na...

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

by Idris Aliyu Daudawa
4 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya Gwamnan Jihar Zamfara, Bello Mohammed, Matawallen...

Mun Soke Katin Shaidar Zama Dan Karamar Hukuma Kumbotso Saboda Bakin Haure – Garban Kauye

Mun Soke Katin Shaidar Zama Dan Karamar Hukuma Kumbotso Saboda Bakin Haure – Garban Kauye

by Idris Aliyu Daudawa
4 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kano Shugaban karamar Hukumar Kumbotso Alhaji...

Next Post
Simon Lalon Ya Sha Alwashin Sanya Hannu A Dokar Hukuncin Kisa Ga Masu Satar Mutane

Simon Lalon Ya Sha Alwashin Sanya Hannu A Dokar Hukuncin Kisa Ga Masu Satar Mutane

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version