Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KIWON LAFIYA

Jihar Neja Ta Kara Albashin Ma’aikatan Lafiya Tare Daukar Wasu 400

by Tayo Adelaja
September 26, 2017
in KIWON LAFIYA
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sabo Ahmad.

Gwamnatin jihar Neja ta kara albashin ma’aikatan lafiya, tare da daukar ma’aikata dari hudu, don ta kai matakin albashin da gwamnatin tarayya ta kayyade.

samndaads

Kwamishinan lafiya na jihar, Mustapha Jibril, ne ya bayyana haka ya yi da yake zanta wa da manema labarai a garin Makka da ke kasar Saudiyya. Mista Jibril, ya yi wanan maganar ce a madadin masu ruwa-da-tsaki a fannin lafiya na jihar. Ya kara da cewa, shekara biyu na mulkin gwamna Sani Bello, gwamnatin jihar ta kara yawan ayyukan da take yi wa jama’arta.

Sannan sai ya kara da cewa, “A fannin lafiya gwamnatin ta bunkasa kananan asibitoci, sannan kuma na gyara tare da daga darajar manyan asibitocin a wasu kanann hukumomi da ke jihar”

“A sheakara biyu da ta wuce, gwamnatin Sani Bello, ta gudanar da aikin fida da na idanu kyauta ga kusan mutum 4000 ‘ya asalin jihar Neja.”

A karshe, kwamishinan ya ce,  diban ma’aikatan lafiyar, ya nuna yadda gwamna Sani Bello, ya damu da lafiyar al’ummarsa.

SendShareTweetShare
Previous Post

Za A Fara Koyar Da Ilimin Cututtukan Mata A Asibitin Nassarawa

Next Post

Illolin Mugun Sabo Da Wayar Hannu

RelatedPosts

Warin Baki

Abubuwa Tara Da Suke Sa Warin Baki Da Yadde Ake Kauce Musu

by Muhammad
9 hours ago
0

Cikin ko wanne lungu da kuma sako na fadin duniya,...

Yakar Yunwa

Gwamnatin Tarayya Ta Kashe Naira Bilyan 1.8 Saboda Yakar Yunwa

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

A tsakanin 2017 da 2018 gwamnatin Nijeriya ta kashe akalla...

Sauro

Warin Kaji Na Iya Korar Jinsin Sauro Mai Sanya Cutar Maleriya

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Wasu masu bincike daga kasar Sweden sun gano cewar daya...

Next Post
Dilolin Waya Za Su Hada Hannu Da SON Don Inganta Sana’arsu

Illolin Mugun Sabo Da Wayar Hannu

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version