Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home KIWON LAFIYA

Jihar Neja Ta Kara Albashin Ma’aikatan Lafiya Tare Daukar Wasu 400

by Tayo Adelaja
September 26, 2017
in KIWON LAFIYA
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sabo Ahmad.

Gwamnatin jihar Neja ta kara albashin ma’aikatan lafiya, tare da daukar ma’aikata dari hudu, don ta kai matakin albashin da gwamnatin tarayya ta kayyade.

Kwamishinan lafiya na jihar, Mustapha Jibril, ne ya bayyana haka ya yi da yake zanta wa da manema labarai a garin Makka da ke kasar Saudiyya. Mista Jibril, ya yi wanan maganar ce a madadin masu ruwa-da-tsaki a fannin lafiya na jihar. Ya kara da cewa, shekara biyu na mulkin gwamna Sani Bello, gwamnatin jihar ta kara yawan ayyukan da take yi wa jama’arta.

Sannan sai ya kara da cewa, “A fannin lafiya gwamnatin ta bunkasa kananan asibitoci, sannan kuma na gyara tare da daga darajar manyan asibitocin a wasu kanann hukumomi da ke jihar”

“Haka kuma akwai gyaran da ake a makarantar koyon aikin jinya da ke Bida, da makarantar koyon aikin unguwar-zoma da ke Minna da makarantar koyon aikin jinya da ke kwntagora. Domin makarantu su kai ga cika ka’idojin makarantu irin su da ke ko’ina a fadin duniya, wanda kuma yin hakan ta sa suka samu cikakkiyar amincewar ci gaba da gudanar da su”.

“A sheakara biyu da ta wuce, gwamnatin Sani Bello, ta gudanar da aikin fida da na idanu kyauta ga kusan mutum 4000 ‘ya asalin jihar Neja.”

A karshe, kwamishinan ya ce,  diban ma’aikatan lafiyar, ya nuna yadda gwamna Sani Bello, ya damu da lafiyar al’ummarsa.

SendShareTweetShare
Previous Post

Za A Fara Koyar Da Ilimin Cututtukan Mata A Asibitin Nassarawa

Next Post

Illolin Mugun Sabo Da Wayar Hannu

RelatedPosts

Uku Daga Cikin Cututtukan Kansa Da Suka Fi Hadari

Uku Daga Cikin Cututtukan Kansa Da Suka Fi Hadari

by Sulaiman Ibrahim
4 days ago
0

Daga Idris Aliyu Daudawa Masana harkokin lafiya sun yi tabbacin...

Marmari

Kayan Marmari 12 Da Ake Bukatar Yawaita Sha Lokacin Zafi

by Muhammad
1 week ago
0

Daga Idris Aliyu Daudawa, Sau da yawa kuma in ji...

Gashi

Amfanin Gashi A Jikin Dan Adam (2)

by Muhammad
2 weeks ago
0

Cigaba daga ranar Talatar da ta gabata.   Gashin kai...

Next Post
Dilolin Waya Za Su Hada Hannu Da SON Don Inganta Sana’arsu

Illolin Mugun Sabo Da Wayar Hannu

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version