Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

Jihar Zamfara Ta Karbi Allurar Rigakafin Korona Guda 55,920

by Muhammad
March 12, 2021
in LABARAI
1 min read
Jihar Zamfara Ta Karbi Allurar Rigakafin Korona Guda 55,920
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Hussaini Yero,

A jiya ne gwamnatin jihar Zamfara ta karbi allurar rigakafin Korona guda 55, 920 daga gwamnatin Tarayya.

Jagoran amso allurar rigakafin, kwamishinan lafiya na jihar zamfara, Alhaji Yahaya Muhammed Kanoma, ya bayyana cewa, gwamnati zata tsaya tsayin daka domin taga ko wane van jihar anyi masa wannan allurar rigakafin.

“Kwamishina Kanoma, ya bayyana cewa, akaron farko mutanene da sama ne za su karvi alluran a jihar, kuma matakin allurar rigakafin ne tun daga ‘yan shekaru 18 zuwa sama ne za’ayi ma allurar a fadin jihar, inji Kwamishinan.

Hon Kanoma ya bayyana mutanen da za su fara karbar allurar rigakafin cutar za su kasance masu fada a jiya bayan an kammala yima gwamna Bello Matawalle Maradun da manyan mukarraban gwamnati, daga nan sai ma’aikatan lafiya, sarakunan gargajiya, da masu sayar da man fetur ‘yan jarida da sauran su.

Kuma yanzu haka wasu likitocin suna karbar horo kan yadda za a ba da rigakafin da zarar an kammala horon za su fara aikinsu.

Kwamishinan ya yaba wa hukumomin UNICEF da WHO kan kokarin da suke yi na tabbatar da allurar rigakafin ta isa Jihar ta Zamfara.

Kuma munyi kyakkyawan shiri don adana alluran ta hanyar tabbatar da wadatar ciyar wutar lantarki tare da kara dakunan sanyi masu awanni 24, tare da wutar lantarki da injunan samar da wutar lantarki guda biyu da kuma makamashin hasken rana.

SendShareTweetShare
Previous Post

‘Yan Bindiga Sun Sace Dalibai Mata A Wata Makaranta Dake Kaduna

Next Post

Shaidar Manyan Malamai Ga Shehu Ibrahim Inyass A Matsayin Ma’abocin Faidha (1)

RelatedPosts

Fasa Rumbunan Tallafi

‘Yan Daba Sun Tarwatsa Zaben Shugabannin PDP Na Shiyya

by Sulaiman Ibrahim
6 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa ’Yan daba sun tarwatsa taron Arewa...

Kananan Hukumomin Jihar Kano

Gwamna Ganduje Ya Bukaci Kungiyar AFAN Da Su Kara Jajircewa Domin Habaka Tattalin Arziki

by Sulaiman Ibrahim
6 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kano Gwamnan Jihar Kano Dakta Abdullahi...

Yadda Aka Yi Bikin Nadin Galadiman Kazaure

Yadda Aka Yi Bikin Nadin Galadiman Kazaure

by Sulaiman Ibrahim
6 hours ago
0

Daga Ibrahim Muhammad Kano. A ranar Juma'ar da ta gabata...

Next Post
Shaidar Manyan Malamai Ga Shehu Ibrahim Inyass A Matsayin Ma’abocin Faidha (1)

Shaidar Manyan Malamai Ga Shehu Ibrahim Inyass A Matsayin Ma’abocin Faidha (1)

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version