Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Jirgin Ƙasa Ya Yi Arangama Da Motar Ɗangote Da Babur Na A Daidaita Sahu A Kano

by
4 months ago
in LABARAI
1 min read
Jirgin Ƙasa Ya Yi Arangama Da Motar Ɗangote Da Babur Na A Daidaita Sahu A Kano
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kano.

Wani jirgin ƙasa da ya taso daga Jihar Legas ya yi taho mu gama da wata Motar Ɗangote wadda ke ɗauke da siminti tare da wani babur ɗin a daidaita sahu a titin Obasanjo da ke Kano.
Wani ganau wanda ke gudanar da harkokin kasuwancinsa a kusa da titin jirgin ƙasa, ya bayyana wa LEADERSHIP Hausa cewa “mun hangi motar ɗangote  na gabatowa kusa da titin jirgin, ya yinda shi kuma jirgin ya taho a guje. Mun yi ƙoƙarin tsayar da direban babbar motar, sai dai direban bai Lura da abinda muke nuna masa ba.”
Babu tabbacin wani ya mutu a lokacin haɗarin, amma dai an garzaya da waɗanda ke cikin babur ɗin zuwa asibitin kwararru na Murtala Muhammad da ke Kano.

 

Labarai Masu Nasaba

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

 

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Nijeriya Da Tunisia: Sakon Osimhen Ga Tawagar Super Eagles

Next Post

An Gudanar Da Atisaye Karo Na Biyu Tare Da Kwalliya Don Bikin Bude Gasar Wasannin Olympics Ta Lokacin Sanyi Ta Beijing

Labarai Masu Nasaba

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

by
15 hours ago
0

...

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

by
18 hours ago
0

...

Ganduje Ya Umurci Bala Ya Kula Da Ofishin Shugaban Ma’aikata Fadar Gwamnatin Kano

Ganduje Ya Umurci Bala Ya Kula Da Ofishin Shugaban Ma’aikata Fadar Gwamnatin Kano

by
22 hours ago
0

...

Deborah: Matasan Musulmai Ba Su Kona Min Gidana Ba —Bishop Kukah

Deborah: Matasan Musulmai Ba Su Kona Min Gidana Ba —Bishop Kukah

by Abubakar Abba
1 day ago
0

...

Next Post
An Gudanar Da Atisaye Karo Na Biyu Tare Da Kwalliya Don Bikin Bude Gasar Wasannin Olympics Ta Lokacin Sanyi Ta Beijing

An Gudanar Da Atisaye Karo Na Biyu Tare Da Kwalliya Don Bikin Bude Gasar Wasannin Olympics Ta Lokacin Sanyi Ta Beijing

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: