Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home NAZARI

An Kaddamar Da Manhaja Mai Tona Asirin Masu Lalata Da Kananan Yara

by Tayo Adelaja
September 11, 2017
in NAZARI, RAHOTON MUSAMMAN
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A kokarin ci gaba da yaki da lalata da kananan yara, Kungiyar kula da hakkin kananan yara ta Nijeriya, da hadin gwiwar Gidauniyar Jose daga kasar Turai, sun kaddamar da sabon ci gaban da aka samu a wayoyin hannu kirar zamani musamman wanda aka fi sani da ‘Android’ wadda za ta tona asirin masu lalata da kananan yara ta hanyar APP “Stop CSE”

A tattaunawarsa da jaridar LEADERSHIP A Yau a Abuja, shugaban kungiyar ta Jose Foundation, Prince Martin Abhulimhem, ya bayyana cewa, gidauniyarsu ta APP na bakin cikin labaran da take ji yadda ake yin lalata da kananan yara a Nijeriya da ma wasu sassa na duniya baki daya.

samndaads

Martin, ya ci gaba da cewa tonon asirin da wannan manhaja za ta yi ga masu irin wannan mummunar dabi’a ta lalata da kananan yara, zai sa su shiga taitayinsu, ba kamar a lokutan baya ba da suke cin karensu babu babbaka, saboda kunya da al’adar da ake da ita ta rashin son tonon asirin iyali.

Sannan sai ya bukaci iyaye da yara da su sa manhajar ta APP “StopCSE” a wayoyinsu, domin zai taimaka musu a matsayin hujja wajen neman hakkinsu a kotu.

A karshe, Martin ya ce, kwananan za su shirya taron kara wa juna sani kan yadda za a yi amfani da wannan sabuwar manhaja, da ake fatan ta kawo karshen badala da kananan yara a dukkan duniya

SendShareTweetShare
Previous Post

Ganinku Ba Alheri Ba: Shaidanun Mata 10 A Duniya

Next Post

Ku Biya Ma’aikatan Ku Albashi, Su Na Cikin Tsanani, Cewar Buhari

RelatedPosts

Mazan Jiya

Tunawa Da Yan Mazan Jiya: Yaushe Zai Tashi Daga Biki Zuwa Aiki? 24

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

An kirkiro da ranar tuna wa da sojoji yan mazan...

Arewa

An Yi Wa Arewa  Nisa A Kasar Nan

by Sulaiman Ibrahim
3 days ago
0

Har yanzu duniyar  Arewacin Nijeriya ba mu dauka duniyar kudu...

Sana’ar Mazarkwaila

Yadda Sana’ar Mazarkwaila Ta Sauya Daga Rawar Doki Zuwa Rawar Babur

by Sulaiman Ibrahim
4 days ago
0

Mai karatu, yau alkalaminmu zai duba wani sashe ne na...

Next Post

Ku Biya Ma’aikatan Ku Albashi, Su Na Cikin Tsanani, Cewar Buhari

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version