Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

An Kaddamar Da Shirin Ciyar Da Daliban Firamare A Jihar Katsina

by Tayo Adelaja
September 23, 2017
in RAHOTANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abubakar Katsina

Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya kaddamar da tsarin ciyar da abinci ga daliban makarantar firamare.

samndaads

Da yake jawabi a wajen taron gwamna Masari ya yi kira ga matan da za su gudanar da shirin bayar da abincin kyauta ga daliban na firamare da su ji tsoron Allah su kuma tabbatar da samar da abinci mai tsabta da gina jiki ga daliban.

Ya kuma bukaci iyaye mata da su bawa ‘yayayensu damar samun ilmin addini da na zamani da zai taimaka masu a rayuwarsu ta nan gaba tare da kira gare su da su rungumi kasuwanci da sana’o’i da za su taimaka ma su zama a gidajen mazajensu a maimakon dogaro kacokam ga mazajen nasu.

A nata jawabin a wajen kaddamar da shirin, mai ba gwamna shawara a kan ilimin ‘ya’ya mata da cigaban yara Hajiya Binta Abba Dutsinma ta bayyana cewa kimanin daliban makarantun firamare dubu dari tara (900,000) ne zasu amfana da shirin ciyarwar kyauta a makarantu.

Ta kuma bayyana cewa sama da mata dubu goma ne aka dauka domin dafa abincin ga daliban a fadin kananan hukumomi talatin da hudu (34) da jihar ta ke da su.

SendShareTweetShare
Previous Post

An Kaddamar Da Gidauniyar ATIKU CARE A Minna

Next Post

Yadda Ake Gane Soyayyar Gaskiya

RelatedPosts

Ta’aziyar Rasuwar Sam Nda Isaiah

Sam Nda-Isaiah Ya Rasu Lokacin Da Ake Tsananin Bukatar Gudunmawarsa – Jami’ar Jos

by Sulaiman Ibrahim
3 hours ago
0

Shugabannin jami’ar Jos sun bayyana rashin jin dadinsu dangane da...

Kasuwar Mile 12

Kwamitin Da Shugaban Kasuwar Mile 12 Ya Nada Na Cigaba Da Jajanta Wa Manoman Arewacin Nijeriya

by Sulaiman Ibrahim
3 hours ago
0

Sabon kwamitin da Babban Shugaban kasuwar mile 12 Intanashinal market...

Sojoji Sun Farmaki Mahakar Ma’adanai A Zamfara, Sun Cafke ‘Yan Bindiga 150

Ranar Mazan Jiya: Babu Wani Abin Murna Ga Tabarabrewar Tsaro – Dattawa Ga Buhari

by Sulaiman Ibrahim
3 hours ago
0

Dattawan Nijeriya a karkashin inuwar gamayyar kungiyar wato (COPANE), sun...

Next Post

Yadda Ake Gane Soyayyar Gaskiya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version