Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home Uncategorized

Kaduna: An Halaka Mutum Bakwai, An Kona Gidaje A Wani Sabon Hari

by Muhammad
November 30, 2020
in Uncategorized
1 min read
Sabon Hari
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Rabiu Ali Indabawa

Wasu yan bindiga sun kai farmaki wani gari a Karamar Hukumar Jema’a da ke Jihar Kaduna – Maharan sun kashe mutum bakwai, sun raunata hudu sannan suka kona akalla gidaje hudu. Harin na zuwa ne kimanin kwanaki hudu bayan da ‘yan fashi sun kashe wasu mutane hudu a Kaduna. Jihar Kaduna ta shiga juyayi bayan wani harin sassafe da aka kai sannan aka kashe akalla mutane bakwai a kauyen Ungwar Bido da ke Karamar Hukumar Jema’a.

samndaads

Channels TB ta ruwaito cewa wasu ‘yan bindiga da ba’a san ko su wanene ba wadanda suka far wa kauyen a ranar Lahadi, 29 ga watan Nuwamba su ne suka kaddamar da harin. Har yanzu ba a ga wasu yara biyu ba bayan mummunan al’amarin yayin da maharan suka raunata mutum uku da kona gidaje hudu.

Samuel Aruwan, kwamishinan tsaron cikin gida na jihar, wanda ya tabbatar da faruwar lamarin, ya kuma bayyana cewa harin ya biyo bayan rahoton kisan wani Isiyaka Saidu.

SendShareTweetShare
Previous Post

Dalilinmu Na Tattaunawa Da ’Yan Bindiga A Sakkwato – Kanar Moyi

Next Post

Maukibi: Ganduje Ya Jinjina Wa Sarkin Kano Bisa Alaka Da Daular Sokoto

RelatedPosts

Gadagi

Yadda Muke Samun Rufin Asiri Ta Sana’ar Gadagi – Muhammadu Auwal  

by Muhammad
4 days ago
0

Daga Idris Aliyu Daudawa, Muhammadu Auwal da aka fi sani...

Sheik Karibullah

Sheik Karibullah Ya Nada Alhaji Kabiru Sani Kwangila Khadimul Nabiyya A Taron Maulidin Gidansa

by Sulaiman Ibrahim
1 week ago
0

A ranar Lahadi ne aka gudanar da Maulidin Manzon Allah...

Buhari

Buhari Ya Yi Wa Sultan Ta’aziyyyar Rasuwar Dan Uwansa

by Sulaiman Ibrahim
1 week ago
0

Shugaba Muhammadu Buhari ya mika ta’aziyyar rasuwar Alhaji Abdulkadir Jeli...

Next Post
Maukibi

Maukibi: Ganduje Ya Jinjina Wa Sarkin Kano Bisa Alaka Da Daular Sokoto

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version