Rabiu Ali Indabawa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Kaduna: Sojojin Saman Nijeriya Sun Yi Luguden Wuta Akan ’Yan Bindiga

by Rabiu Ali Indabawa
February 11, 2021
in LABARAI
1 min read
Rundunar Sojin Sama
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Dakarun sojin sama sun ragargaji ‘yan bindiga a dajin Jihar Kaduna. Sojin sun yi ruwan wuta kan ‘yan fashi a garuruwan da suka hada da Rahama, Tami, Sabon Birni, Galadimawa, Ungwan Farinbatu, Sabuwa, Kutemeshi, Gajere, Sabon Kuyelloda sauransu. Sun kuma yi nasarar hallaka ‘yan bindiga da dama da ke kokarin tserewa da dabbobi. An kashe ‘yan bindiga da dama yayin da jiragen sama ke gudanar da aikin leken asiri a wasu wurare a jihar Kaduna.

Jiragen saman rundunar sun ragargaji ‘yan fashi a garuruwan Rahama, Tami, Sabon Birni, Galadimawa, Ungwan Farinbatu, Sabuwa, Kutemeshi, Gajere, Sabon Kuyello, Dogon Dawa, Ngade Allah, Kidandan, da kuma yankunan da ke kusa da karamar Hukumar Birnin Gwari da Giwa. Samuel Aruwan, Kwamishinan ma’aikatar msaron cikin gida na jihar Kaduna, ya bayyana a ranar Laraba, cewa bayanan aikin da aka gabatarwa Gwamnatin Jihar ya nuna cewa duk da cewar an gudanar da cikakken bincike a kan yankin baki daya, ba a ga wani abu ba.
Tawagar sun ci gaba da gudanar da aiyuka a Sabon Madada, Babban Doka, Gwaska, Gajere, da kuma garuruwan da ke kusa da su. A Sabon Madada, an ga ‘yan fashi tare da shanu da yawa suna gudu daga garin a hanyar zuwa gabashin wurin. Nan take aka fafata da su sannan aka kashe su. Sauran wuraren sun bayyana cikin kwanciyar hankali ba tare da fuskantar wata barazanar ba banguard ta ruwaito. Gwamna Nasir El-Rufai ya godewa matukan jirgin saboda aikin da suka yi ya kuma ya yaba da kokarinsu a yankunan. Za a ci gaba da aikin sintiri ta sama a yankin gaba kaya.

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Shugabannin Izala Na Jihar Legas Sun Bude Sabon Masallacin Juma’a

Next Post

Mukabala Da Abduljabbar: Wajibi Gwamnati Ta Tabbatar Da Adalci – IHRT

RelatedPosts

Dan Majalisar Tarayya Ya Sabunta Katin Jam’iyyar APC A Funtuwa

Dan Majalisar Tarayya Ya Sabunta Katin Jam’iyyar APC A Funtuwa

by Rabiu Ali Indabawa
6 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, Funtua  Dan majalisar Tarayya me wakiltar mazabar...

Sace Daliban Zamfara: Sarkin Musulmi Da Gwamna Tambuwal Sun Kai Ziyarar Jaje

Sace Daliban Zamfara: Sarkin Musulmi Da Gwamna Tambuwal Sun Kai Ziyarar Jaje

by Rabiu Ali Indabawa
6 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, kasa da awa goma sha biyu da...

miyagun kwayoyi

Masu Garkuwa Da Mutane Muggan Kwayoyi Suke Bukata Matsayin Kudin Fansa – NDLEA

by Rabiu Ali Indabawa
8 hours ago
0

Daga Idris Aliyu Daudawa Shugaba kuma babban jami’i na Hukumar...

Next Post
Mukabala Da Abduljabbar: Wajibi Gwamnati Ta Tabbatar Da Adalci – IHRT

Mukabala Da Abduljabbar: Wajibi Gwamnati Ta Tabbatar Da Adalci – IHRT

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version