Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home RAHOTANNI

An Kafa Kwamitin Da Zai Sa Ido Kan Hakar Ma’adanai

by Tayo Adelaja
September 18, 2017
in RAHOTANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Muhammadu Awwal Umar, Minna

Gwamnatin Jihar Katsina ta kaddamar da kwamitin hadin gwiwa kan tattara kudaden shiga domin yin biyayya da dokar hakar ma’adanai a karamar hukumar Kankara.

Kwamishinan bunkasa albarkatun kasa Alhaji Mahmud Kanti Bello wanda wani Darakta daga ma’aikatar ya wakilta ya kaddamar da kwamitin.

Ya ce yunkurin na daga kokarin gwamnatin gwamna Aminu Bello Masari na bullo da hanya daya domin tattara kudaden shiga a bangaren hakar ma’adinai.

Ya bayyana cewar an dora wa kwamitin alhakin tabbatar da tattaro kudaden shiga a bangaren na hako ma’adinai saboda gwamnati ta fadada hanyoyin tattara kudaden shigarta tare da bunkasa tattalin arzikinta.

Kwamishinan ya kara da cewar, kwamitin zai kuma tabbatar da ganin ana gaggauta biyan kudaden shigar tare da tabbatar da ganin komai na tafiya kan ka’ida a bangaren kokarin da ake yi na samarwa bangaren lasisin ci gaba da aiki.

SendShareTweetShare
Previous Post

Cutar Kyanda Ta Bulla A Taraba

Next Post

Iya Jajircewar Da Ka Yi APC Ta Hau Mulki Iya Wuyar Da Kake Sha Yanzu – Bishir Biro Kankia

RelatedPosts

Zamfara

Gwamnatin Jihar Zamfara Ta Tabbatar Da Kama  Wasu Sojoji Masu Hulda Da ‘Yan Ta’adda

by Muhammad
1 day ago
0

Daga Hussaini Yero, Gwamnatin jihar Zamfara ta tabbatar da rahotan...

Mota

Yaki Da ‘Yan Ta’adda: Zulum Ya Ba Sojoji Gudummuwar Mota 12

by Muhammad
1 day ago
0

Sheran jiya Juma’a ce gwamna jihar Borno Babagana Zulum, ya...

Tsangaya

Yadda Aka Fara Karatun Tsangaya A Musulunci Da Lalacewarsa A Kasar Hausa – Gwani Yahuza 

by Muhammad
1 day ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Shugaban hukumar kula da makarantun Al’kur’ani...

Next Post

Iya Jajircewar Da Ka Yi APC Ta Hau Mulki Iya Wuyar Da Kake Sha Yanzu – Bishir Biro Kankia

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version