Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

An Kafa Kwamitin Da Zai Sa Ido Kan Hakar Ma’adanai

by Tayo Adelaja
September 18, 2017
in RAHOTANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Muhammadu Awwal Umar, Minna

Gwamnatin Jihar Katsina ta kaddamar da kwamitin hadin gwiwa kan tattara kudaden shiga domin yin biyayya da dokar hakar ma’adanai a karamar hukumar Kankara.

samndaads

Kwamishinan bunkasa albarkatun kasa Alhaji Mahmud Kanti Bello wanda wani Darakta daga ma’aikatar ya wakilta ya kaddamar da kwamitin.

Ya ce yunkurin na daga kokarin gwamnatin gwamna Aminu Bello Masari na bullo da hanya daya domin tattara kudaden shiga a bangaren hakar ma’adinai.

Kwamishinan ya kara da cewar, kwamitin zai kuma tabbatar da ganin ana gaggauta biyan kudaden shigar tare da tabbatar da ganin komai na tafiya kan ka’ida a bangaren kokarin da ake yi na samarwa bangaren lasisin ci gaba da aiki.

SendShareTweetShare
Previous Post

Cutar Kyanda Ta Bulla A Taraba

Next Post

Iya Jajircewar Da Ka Yi APC Ta Hau Mulki Iya Wuyar Da Kake Sha Yanzu – Bishir Biro Kankia

RelatedPosts

Makiyaya Ondo

Korar Makiyaya A Ondo: Cikakken Rahoton Yadda Ta Kaya Taron Gwamnoni Da Shugabannin Fulani

by Muhammad
16 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Gwamnonin Nijeriya sun kira taron gaggawa...

Kasafin 2021

Hotunan Sabbin Shugabannin Rundunonin Tsaro

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Major-Gen. Leo Irabor, Chief of Defence...

Garban

Garban Kauye Farawa Ne Allurar Dinke Barakar Kumbotso – Muslihu Yusuf Ali

by Muhammad
3 days ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, An bayyana zaben Sabon shugaban Karamar...

Next Post

Iya Jajircewar Da Ka Yi APC Ta Hau Mulki Iya Wuyar Da Kake Sha Yanzu – Bishir Biro Kankia

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version