CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

Kafofin Yada Labarai Na Amurka: Kasuwannin Sin Na Janyo Hankulan Masu Zuba Jari Na Kasa Da Kasa

by CRI Hausa
January 21, 2021
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Kafofin Yada Labarai Na Amurka: Kasuwannin Sin Na Janyo Hankulan Masu Zuba Jari Na Kasa Da Kasa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Tattalin arzikin kasar Sin ya bunkasa yadda ya kamata a 2020,a gabar da aka yi fama da matsalar yaduwar cutar COVID-19, jimlar tattalin arzikin kasar ta kafa wani sabon matsayi zuwa yuan trillion dari 1, karfin tattalin arziki da yanayin bunkasuwarsa cikin gida a nan gaba, sun janyo hankulan kafofin watsa labarai na kasar Amurka.

Tashar yanar gizo ta jaridar Wall Street ta kasar Amurka ta fidda bayani cewa, tattalin arzikin kasar Sin ya karu da 2.3% cikin shekarar 2020, lamarin da ya nuna cewa, kasar Sin ita ce kasa daya kacal cikin manyan kasashe masu karfin tattalin arziki wadda ta samu karuwar tattalin arziki a gabar da ake fama da matsalar yaduwar annoba.
Haka kuma kafar yada labarai ta CNBC ta kasar Amurka ta bayyana cewa, bunkasuwar tattalin arzikin kasar Sin a shekarar 2020, ta janyo hankulan masu zuba jari na kasashen duniya, bisa hasashen da kamfanin Macquarie ya yi, a kasuwannin sha’anin kudi, takardun lamunin kasar Sin da masu zuba jarin kasashen ketare suka saya ya ninka sama da sau biyu a shekarar 2020. (Mai Fassarawa: Maryam Yang)

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Za A yi Zaɓen Gwamnan Anambara Ranar 6 Ga Nuwamba – INEC

Next Post

Sin Ta Sanya Takunkumi Kan Amurkawa 28 Ciki Har Da Pompeo

RelatedPosts

A Shirye Sin Take Ta Karfafa Musayar Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Amurka

A Shirye Sin Take Ta Karfafa Musayar Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Amurka

by CRI Hausa
4 hours ago
0

Daga CRI Hausa Ministan cinikayya na kasar Sin, Wang Wentao...

Bukatar Ma je Hajji Sallah

Bukatar Ma je Hajji Sallah

by CRI Hausa
4 hours ago
0

Daga CRI Hausa Da alamun har yanzu wasu kasashen yamma,...

Sin Tana Adawa Da Yadda Birtaniya Ta Yi Amfani Da Dandalin UNHRC Domin Shafa Mata Bakin Fenti

Sin Tana Adawa Da Yadda Birtaniya Ta Yi Amfani Da Dandalin UNHRC Domin Shafa Mata Bakin Fenti

by CRI Hausa
4 hours ago
0

Daga CRI Hausa Yau Laraba yayin taron ganawa da manema...

Next Post
Sin Ta Sanya Takunkumi Kan Amurkawa 28 Ciki Har Da Pompeo

Sin Ta Sanya Takunkumi Kan Amurkawa 28 Ciki Har Da Pompeo

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version