CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

Kalaman Da ’Yan Siyasan Amurka Ke Yi Kan Jihar Tibet Ta Sin, Maganar Banza Ce

by CRI Hausa
January 5, 2021
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Kalaman Da ’Yan Siyasan Amurka Ke Yi Kan Jihar Tibet Ta Sin, Maganar Banza Ce
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kwanan baya, shugaban kasar Amurka ya sa hannu kan “dokar nuna goyon baya da manufofin dake shafar jihar Tibet na shekarar 2020”, kuma, wasu ‘yan siyasan kasar Amurka sun yi zargin kasar Sin game da manufofin kabilu da addinai na kasar, da tsoma baki cikin harkokin zaben magajin shugaban addinin Buddha na kabilar Tibet, burinsu shi ne, bata yanayin tsaro da hana ci gaban jihar Tibet ta kasar Sin, da kuma dana wani tarko ga gwamnatin kasar Amurka dake tafe.

Batun jihar Tibet batu ne dake shafar ‘yanci da cikakken zaman kasar Sin, tsokacin da ‘yan siyasan kasar Amurka suka yi kan batun jihar, ya keta dokar kasa da kasa da ka’idar dangantakar dake tsakanin kasa da kasa, dukkanin maganganun da suka fada kan jihar Tibet ta kasar Sin, maganar banza ce.
Dokar wanda zai gaji shugaban addinin Buddha cikkakiyar doka ce, wadda ta dace da ka’idojin addinin Buddha da tarihin kasar Sin, kuma harkokin dake shafar magajin shugaban addinin Buddha, harkokin cikin gidan kasar Sin ne, wadanda suka shafi ‘yancin kasa, da ikon gwamnati, da ka’idojin addinai da ma mabiyansu, ba kamar yadda ‘yan siyasan kasar Amurka suke fada ba, wai magajin shi kadai yana da ikon aiwatar da ayyukan da abin ya shafa bisa doka. (Mai Fassarawa: Maryam Yang)

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Kyamarar Kofar Gidansu Ta Tona Asirin Abinda Ke Ran Saurayinta Akanta

Next Post

Wata Masana’antar Sarrafa Fansira Ta Ba Da Gudummawar Kawar Da Talauci A Garin Matou

RelatedPosts

Wane Irin Tsarin Cudanyar Tattalin Arzikin Duniya Ake Bukata?

Wane Irin Tsarin Cudanyar Tattalin Arzikin Duniya Ake Bukata?

by CRI Hausa
16 hours ago
0

A cikin ‘yan watannin da suka gabata, wasu mutane sun...

Xi Ya Saurari Rahoton Aikin Gwamnatin Yankunan Hong Kong Da Macao

Xi Ya Saurari Rahoton Aikin Gwamnatin Yankunan Hong Kong Da Macao

by CRI Hausa
16 hours ago
0

A yau ne shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya saurari...

Jiangxi: An Taimakawa Mutane Wajen Saukaka Begen Gida Da Suke Yi Ta Kafar Bidiyo Kai Tsaye

Jiangxi: An Taimakawa Mutane Wajen Saukaka Begen Gida Da Suke Yi Ta Kafar Bidiyo Kai Tsaye

by CRI Hausa
16 hours ago
0

A kauyen Huikeng a garin Xinwan na gundumar Xiushui a...

Next Post
Wata Masana’antar Sarrafa Fansira Ta Ba Da Gudummawar Kawar Da Talauci A Garin Matou

Wata Masana’antar Sarrafa Fansira Ta Ba Da Gudummawar Kawar Da Talauci A Garin Matou

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version