Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home Uncategorized

Kamfanin Apple Sun Kaddamar Da Sabbin Wayoyi Na Kece-Raini

by Tayo Adelaja
September 18, 2017
in Uncategorized
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A satin da ya gabata ne shahararren kamfanin nan mai kera wayoyi na alfarma wato Apple, da ke kasar Amurka ya sanar da fito da wasu sabbin wayoyi guda biyu, wato iPhone D (10) da kuma iPhone 8, su dai wadannan wayoyin anyi su da sabbin fasahohi wanda hakan ya sa suka yi wa sauran takwarorinsu na iPhone 6 da 7 fintinkau.

iPhone D ta zo da wata fasaha ta yadda za a iya mata caji ba tare da an jona waya a jikinta ba (Wireless charging), sannan tana iya gane fuskar mai ita (Face detection) ta yadda da zarar ya kalli fuskar wayar zata bude, sannan ga kamarar daukar hoto mai hasken gaske, kuma dukkan gabanta na gilashi ne. Abin da ya bambanta  ta da duk sauran wayoyi shi ne yadda ruwa baya mata wata illa ko da ta fadi ciki.

samndaads

Su dai wadannan rukunin wayoyin an musu farashin farko, iPhone D za a iya samunta a Dala 1,000 kimanin 365,000 kenan a naira, a yayin da ita kuma iPhone 8 za a same ta a dala 822, daidai da 295,920 kenan a naira.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ba Abin Da Ya Kai Zaman Lafiya Dadi A Duniya —Sanata Matori

Next Post

Shafin Facebook Zasu Cire Tallen Da Yake Nuna Kyama

RelatedPosts

Sheik Karibullah

Sheik Karibullah Ya Nada Alhaji Kabiru Sani Kwangila Khadimul Nabiyya A Taron Maulidin Gidansa

by Sulaiman Ibrahim
3 days ago
0

A ranar Lahadi ne aka gudanar da Maulidin Manzon Allah...

Buhari

Buhari Ya Yi Wa Sultan Ta’aziyyyar Rasuwar Dan Uwansa

by Sulaiman Ibrahim
3 days ago
0

Shugaba Muhammadu Buhari ya mika ta’aziyyar rasuwar Alhaji Abdulkadir Jeli...

Mulkin Mallaka

‘Yan Mulkin Mallaka A Kasashen Afirka (1)

by Sulaiman Ibrahim
4 days ago
0

A cikin yardar Allah yau alkalamin mu zai karkata kan...

Next Post

Shafin Facebook Zasu Cire Tallen Da Yake Nuna Kyama

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version