Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home Uncategorized

Kamfanin Apple Sun Kaddamar Da Sabbin Wayoyi Na Kece-Raini

by Tayo Adelaja
September 18, 2017
in Uncategorized
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A satin da ya gabata ne shahararren kamfanin nan mai kera wayoyi na alfarma wato Apple, da ke kasar Amurka ya sanar da fito da wasu sabbin wayoyi guda biyu, wato iPhone D (10) da kuma iPhone 8, su dai wadannan wayoyin anyi su da sabbin fasahohi wanda hakan ya sa suka yi wa sauran takwarorinsu na iPhone 6 da 7 fintinkau.

iPhone D ta zo da wata fasaha ta yadda za a iya mata caji ba tare da an jona waya a jikinta ba (Wireless charging), sannan tana iya gane fuskar mai ita (Face detection) ta yadda da zarar ya kalli fuskar wayar zata bude, sannan ga kamarar daukar hoto mai hasken gaske, kuma dukkan gabanta na gilashi ne. Abin da ya bambanta  ta da duk sauran wayoyi shi ne yadda ruwa baya mata wata illa ko da ta fadi ciki.

Su dai wadannan rukunin wayoyin an musu farashin farko, iPhone D za a iya samunta a Dala 1,000 kimanin 365,000 kenan a naira, a yayin da ita kuma iPhone 8 za a same ta a dala 822, daidai da 295,920 kenan a naira.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ba Abin Da Ya Kai Zaman Lafiya Dadi A Duniya —Sanata Matori

Next Post

Shafin Facebook Zasu Cire Tallen Da Yake Nuna Kyama

RelatedPosts

BIDIYO: Manyan ‘Yan Kasuwar Kano Sun Jinjinawa Dangote Kan Rashin Ƙara Farashi

BIDIYO: Manyan ‘Yan Kasuwar Kano Sun Jinjinawa Dangote Kan Rashin Ƙara Farashi

by Daurawa Daurawa
16 hours ago
0

A cikin wannan hira za a ji yadda manyan 'yan...

Tsaro

Ramadan: Gwamnan Gombe Ya Yi Kira Ga Musulmi Su Himmatu Da Addu’o’i Kan Rashin Tsaro

by Muhammad
1 day ago
0

Daga Khalid Idris Doya, A yayin da al'ummar Musulman duniya...

Gwamnatin Kaduna Ta Yi Wa Karnuka 6,250 Allurar Rigakafin Cutar Rabis

Gwamnatin Kaduna Ta Yi Wa Karnuka 6,250 Allurar Rigakafin Cutar Rabis

by Sulaiman Ibrahim
6 days ago
0

Daga Bello Hamza, Abuja Gwamnatin jihar Kaduna ta samu nasarra...

Next Post

Shafin Facebook Zasu Cire Tallen Da Yake Nuna Kyama

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version