Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

Kamfanin Dangote Zai Dauki Jan Ragamar Kamfanin Suminti Dake Afirka Ta Kudu

by Tayo Adelaja
September 19, 2017
in RAHOTANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abubakar Abba

Ana kan tattaunawa tsakanin Kamfanoni Rukunonin Dangote na sarrafa Suminti da kuma Kamfanin sarrafa Suminti dake Afirka ta Kudu, domin kamfanin na Rukunonin Dangote, ya samu. karbar ragamar ci gaba da gudanar da kamfanin na Afirka ta Kudu.

samndaads

Tuni dai, Kamfanin na Afirka ta Kudun, ya kaddamar da wani, sabon sanya hannun jari na kimanin naira Biliyan 9.2.

Manufar ta Kamfanin Rukunonin Dangote na sarrafa Suminti, ya nuna bukatarsa ta cigaba da, tafiyar da Kamfanin na Suminti na Afirka ta Kudu, don kara samar da kasuwar sayar da Suminti a Afrika ta Kudun, da kuma a kasuwanni dake makwabtaka da kasar ta Afirka ta Kudu.

A rahoton kudi na shekara, da ya kare a ranar 30 din watan Maris din shekarar 2017, ya nuna cewar, Kamfanin sarrafa Suminti na Sephaku ya samar da kudin shiga Biliyan R2.28 dai-dai da msalin Dalar Amurka ta miliyan (178 million dollars) a cikin shekarar 2016.

Wannan idan aka kwantata da Kamfanin Simintin na Afirka ta Kudu da yake samar da kudin shiga Biliyan R9.6 dai-dai da Dallar Amurka Miliyan ($748 ), kenan a cikin shekarar  in 2016, wanda ya rubanya har sau hudu na Kamfanin Suminti na Sephaku.

Tabbas, Kamfanin Simintin na Dangote zai so ya mallaki babban Kamfanin Suminti na Afirka ta Kudu, ganin zai bude masa fage na hada-hadar kasuwancin Kamfanin Suminti na Sephaku in har ya samu amincewar masu fada aji wato mahukunta.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamna Bagudu Ya Je Ta’aziyar ’Yan Nijar Da Ruwa Ya Cinye

Next Post

Shiga Yajin Aiki Ba Shi Ne Mafita Ba -In Ji Hasan

RelatedPosts

DATA

Har Yanzu Ana Sayar Da (DATA) Kan Tsohon Farashi Duk Da Ragin Kashi 50

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

Yawancin masu amfani da layin sadarwa sun ce har yanzu...

Farfesa Dadari

Yawan Karbo Bashin Da Gwamnati Ke Yi Bai Da Amfani Ga Kasar Nan -Farfesa Dadari

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

Wani Malami a Jami'ar Ahmadu Bello da ke Zaria, Farfesa...

Gobara Ta Yi Sanadiyyar  Mutuwar Uwa Da ‘Ya’yanta Biyu A Kirfi

Gobara Ta Yi Sanadiyyar  Mutuwar Uwa Da ‘Ya’yanta Biyu A Kirfi

by Sulaiman Ibrahim
3 hours ago
0

Ibtila’in gobara ya ci rayuwar mutum uku daga ciki har...

Next Post

Shiga Yajin Aiki Ba Shi Ne Mafita Ba -In Ji Hasan

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version