Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Kamfanin Galico Ya Kai Dauki Ga Mutanen Zariya

by Tayo Adelaja
September 25, 2017
in LABARAI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Idris Umar, Zariya

A ranar Juma’ar makon da ya gabata ne kamfanin magani na ‘Galico Habal International’ ya kawo dauki ga mutanen Zariya da kewaye. Inda ya bayar da tallafin magunguna tare da yin tasa-tasai ga al’ummar  da suka hada yara da manya.

samndaads

Babban Manajin Darakta na wannan kamfanin, mista Patrick Ocoye ya bayyanawa manena labarai makasudin kai wannan tallafi, a yayin da suka kaddamar da aikin baje kolin da suka fara a filin bayan makarantar firamare ta ‘Amina’ da ke garin Samaru, a karamar hukumar sabon gari, da ke Jihar Kaduna.

Mista Patrick ya ce; “Babban dalilinmu na zuwa don bayar da gudummawar mu ga mutane Zariya da kewaye shi ne, mutane da yawa suna da cututtuka a jikinsu, kuma basu da halin da zasu samu maganin da za su yi amfani dashi, don haka muka kuduri aniyar kawo masu magunguna masu kyau da saukin farashi. Tare da bayar da wasu kyaututtuka ga marasa galihu don taimakon al’ummar kasarmu baki daya. Kuma za mu ci gaba da bayar da wannan taimakon ga mutane har illa masha Allahu”

sun aunani da na’urar bature take suka bani magani kuma gashi yanzu ina gani tangaran. Baa bin da zan ce sai dai Allah ya saka da Alkairinsa”.

A yanzu haka mutanen e suka yi  dafifi a wannan waje da wannan kamfani ya baje kolinsa. Masu kudi da wadanda basu da kudi kowa na samun abin da ya sawwaka daga wajen masu bayar da tallafin.

SendShareTweetShare
Previous Post

Shugaban Rundunar ’Yan Sanda Ya Gargadi Jami’ansa Kan Cin Hanci

Next Post

Annobar Sara-Suka: Shin Bauchi Ta Yi Tsaf?

RelatedPosts

Zaben Dan Majalisa

Za A yi Zaɓen Gwamnan Anambara Ranar 6 Ga Nuwamba – INEC

by Sulaiman Ibrahim
3 hours ago
0

HUKUMAR Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa a ranar...

Ogun

Fashewar Tankar Mai Ya Ci Rayuwar Mutum Uku Da Jittaka Shida A Ogun

by Muhammad
10 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, A ranar Talata ne mutum uku...

Bafarawa

’Yan Nijeriya Sun Fi So A Magance Rashin Tsaro Fiye Da Korona, Cewar Bafarawa

by Muhammad
10 hours ago
0

A Juya Kuɗin Rigakafin Cutar Naira Biliyan 400 Zuwa Tsaro...

Next Post

Annobar Sara-Suka: Shin Bauchi Ta Yi Tsaf?

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version