Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASUWANCI

Kamfanin Oando Ya Samu Ribar Naira Biliyan 4.6

by Tayo Adelaja
September 12, 2017
in KASUWANCI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kamfanin mai naOando ya samu zunzurutun riba ta Naira biliyan 4.6 bayan ya biya haraji a farkon wata shidan da suka gabata na shekarar bana. Kasuwar hannun jari ta Najeriya ce ta bayyana haka a wani rahoto da ta buga, haka kuma rahoton ya ci gaba da cewa, wannan babar nasara ce da Kamfanin ya samu, in an kwatanta da bara wanda ya yi hasara bayan cire haraji.

A wata takarda da kamfanin ya raba wa manema labarai ya nuna yadda kamfanin ya dawo aiki gadan-gadan a farkon wata shidan da suka wuce na shekarar bana, bayan fuskantar barazanar da suka yi daga tsagerun Neja-Delta.

samndaads

Da yake karin haske kan yanayin gudanar da kasuwanci a yankin Neja-Delta, Shugaban kamfanin, Mista Wale Tinubu, cewa ya yi, saboda kwakkwaran matakin da gwamnati ta dauka ta fuskar tsaro a wannan yanki, yanzu haka tattalin arzikin Najeriya sai kara habaka yake yi, saboda ana samun walwalar gudanar da kasuwanci.Sannan sai ya kara  dacewa, kamfanin ya samu nasarori masu yawa, a dukkan bangarorin da yake gudanar da harkokins kasuwancinsa.

A karshe Tinubu, ya ce, za su ci gaba da jajirce wa wajen tabbatar da kamfanin, ya samu nasarar da ake bukata, a  kashi na biyu na karshen shekarar ta bana.

SendShareTweetShare
Previous Post

An Samu Ci Gaba A Harkar Kasuwanci A Yobe —Alhaji Bazam

Next Post

Noma, Ma’adinai Zai Kasance Abin Mayar Da Hankali Ga Gwamnatin Tarayya Don Ci Gaban Arzikin Kasar Najeriya

RelatedPosts

Sugar

Alakar Dake Tsakanin Sukari Ca Ciwon Suga

by Muhammad
3 weeks ago
0

Da yawa a yankin kasashen nahiyar Afirka ana ganin sukari...

A Na Cigaba Da Zaman Doya Da Man Ja Tsakanin Majalisa Da Shugaba Trump

Ba Da Mugun Nufi Shugaba Buhari Ya Garkame Iyakoki Ba – Ministar Kudi

by Abdulaziz Kabir Muhammad
1 year ago
0

Ministar kudi da tsaretsare, Uwargida Zainab Ahmed Shamsuna, ta sanar...

Gwamnatin Tarraya Ta Kebe Biliyan N2.6 Don Aikin Tashar Mambilla A 2020

by Abdulaziz Kabir Muhammad
1 year ago
0

Sama da shekaru arba’in da suka shude kenan da bada...

Next Post

Noma, Ma’adinai Zai Kasance Abin Mayar Da Hankali Ga Gwamnatin Tarayya Don Ci Gaban Arzikin Kasar Najeriya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version