Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Kamfanin Sinovac Na Kasar Sin Zai Tallafawa Masar Da Na’urorin Sanyi Don Adana Alluran Riga-kafi

by
4 months ago
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Kamfanin Sinovac Na Kasar Sin Zai Tallafawa Masar Da Na’urorin Sanyi Don Adana Alluran Riga-kafi
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga CRI Hausa,

Kamfanin hada magunguna na Sinovac na kasar Sin ya sanya hannu kan yarjejeniya da kamfanin hada magunguna da samar da rigakafi na kasar Masar (VACSERA), domin kafa cibiyoyi masu sanyi don adana riga-kafi a Masar, ofishin jakadancin kasar Sin a Masar ya bayyana hakan a ranar Laraba.
Yarjejeniyar wanda kamfanonin kasashen biyu suka sanya hannu a wata ganawarsu ta kafar bidiyo da kuma a zahiri wanda ya samu halartar mai rikon mukamin ministan lafiya da ilmi mai zurfi na kasar Masar, Khaled Abdel-Ghaffar, da jakadan kasar Sin a Masar, Liao Liqiang, wanda aka gudanar a helkwatar ma’aikatar lafiya ta kasar Masar dake birnin Alkahira.

Ministan lafiyar ya bayyana a wajen bikin sanya hannun cewa, muhimmin matakin da kasar Sin ta dauka na samar da sabon rukunin alluran riga-kafin kimanin miliyan 10 ya kara bayyana kudurin kasashen Sin da Masar na yin hadin gwiwa da juna don yakar annobar.

Labarai Masu Nasaba

Yau Ake Cika Shekaru Hudu Da Kafa Kwamitin Kula Da Harkokin Waje Na Jam’iyyar Kwaminis Ta Kasar Sin

Kasashen BRICS Sun Yi Kira A Hada Kai Don Tinkarar Sauyin Yanayi

Abdel-Ghaffar ya kara da cewa, Masar a shirye take ta cigaba da karfafa hadin gwiwa da kasar Sin don samar da riga-kafin a cikin gidan kasar, da yin masayar fasaha da yin bincike da bunkasa samar da magunguna, domin bayar da babbar gudunmawa wajen yaki da annobar a nahiyar Afrika. (Ahmad Fagam)

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Dole Ne Amurka Ta Daina Zaluncin Siyasa Ga Masanan Kimiyya ‘Yan Asalin Kasar Sin

Next Post

Yanzu-yanzu: Matasa Sun Fara Kone-kone Sakamakon Harbe Direba A Gashuwa

Labarai Masu Nasaba

Yau Ake Cika Shekaru Hudu Da Kafa Kwamitin Kula Da Harkokin Waje Na Jam’iyyar Kwaminis Ta Kasar Sin

Yau Ake Cika Shekaru Hudu Da Kafa Kwamitin Kula Da Harkokin Waje Na Jam’iyyar Kwaminis Ta Kasar Sin

by CMG Hausa
16 hours ago
0

...

Kasashen BRICS Sun Yi Kira A Hada Kai Don Tinkarar Sauyin Yanayi

Kasashen BRICS Sun Yi Kira A Hada Kai Don Tinkarar Sauyin Yanayi

by CMG Hausa
17 hours ago
0

...

Al’ummar Afirka Ba Su Bukatar A Yi Musu Lacca

Al’ummar Afirka Ba Su Bukatar A Yi Musu Lacca

by CMG Hausa
19 hours ago
0

...

Masana sun yi Allah wadai da yunkurin Amurka na neman dakile cigaban al’ummar Xinjiang

Masana sun yi Allah wadai da yunkurin Amurka na neman dakile cigaban al’ummar Xinjiang

by CMG Hausa
20 hours ago
0

...

Next Post
Yanzu-yanzu: Matasa Sun Fara Kone-kone Sakamakon Harbe Direba A Gashuwa

Yanzu-yanzu: Matasa Sun Fara Kone-kone Sakamakon Harbe Direba A Gashuwa

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: