Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASUWANCI

Kamfanin Takin Zamanin Jihar Kano Ya Samu Ribar Naira Miliyan 200

by Tayo Adelaja
September 18, 2017
in KASUWANCI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Mahmoud Yakubu

Kamfanin takin zamani mallakar gwamnatin jihar Kano ya bayyana cewa ya samu ribar naira miliyan dari biyu bayan ya sayar wa da jihohi makwabtanta.

samndaads

Da suke yi wa gwamnan jihar Dakta Abdullahi Umar Ganduje bayani game da nasarorin, sun ce, kamfanin a yanzu, ba wai kawai yana sarrafa taki don amfanin jihar ba ne kawai, jihohin da Kebbi da Jigawa daKatsina da Niger duka suna sayen taken.

Hukumar kamfanin ta bayyana cewa, tana da kimanin taki na naira miliyan dari shida, kuma a yanzu, tana kan shirye-shiryen sarrafa taki na kusan naira miliyan dari biyar.

Gwamnan ya kuma sanar cewa, kamfanin ya gyara wasu na’urori a kan kudi naira miliyan dari uku da gwamnatin ta  ranto a shekarar 2015.

Ya ci gaba da cewa, gwamnatinsa, ta tuna da kamfanin ne, bayan shekaru da ya shafe, yana mace, inda a yanzu yake bada kyakkwan sakamako ta hanyar tarawa jihar kudin shiga.

Ganduje ya kuma nuna jindadinsa, gann yadda kamfanin yake yin amfani da damar yarjejeniyar da Nijeriya ta kulla da kasar Morocco na samar da takin zamani don kara samar da takin.

Tunda farko a jawabinsa, Babban Darakatan kamfanin, Bala Muhammad ya bayyana cewa, a yanzu hukumar kamfanin, tana yin gwaji a kan kamfanin, baya ga sayen sababbin motocin.

Bala ya ce, kamfanin ya kuma yi wa wasu motocin kwaskwarima.

Ya ce, an kuma yi wa dakunan ajiya na kamfanin da suke a waje-waje na jihar da aka yi watsi da shi kwaskwarima.

Daga karshe ya ce,  yanzu kamfanin na samar da taki kai tsaye ga kananan manoma ba tare da wata wahala ba.

SendShareTweetShare
Previous Post

Bankin FMBN Ba Zai Wadatar Da Al’umma Da Gidaje Ba –Adamu

Next Post

Wasu Bankuna Sun Samu Ribar Sama Da Naira Bilyan 59 Ta Hanyar e-transaction

RelatedPosts

Sugar

Alakar Dake Tsakanin Sukari Ca Ciwon Suga

by Muhammad
3 weeks ago
0

Da yawa a yankin kasashen nahiyar Afirka ana ganin sukari...

A Na Cigaba Da Zaman Doya Da Man Ja Tsakanin Majalisa Da Shugaba Trump

Ba Da Mugun Nufi Shugaba Buhari Ya Garkame Iyakoki Ba – Ministar Kudi

by Abdulaziz Kabir Muhammad
1 year ago
0

Ministar kudi da tsaretsare, Uwargida Zainab Ahmed Shamsuna, ta sanar...

Gwamnatin Tarraya Ta Kebe Biliyan N2.6 Don Aikin Tashar Mambilla A 2020

by Abdulaziz Kabir Muhammad
1 year ago
0

Sama da shekaru arba’in da suka shude kenan da bada...

Next Post

Wasu Bankuna Sun Samu Ribar Sama Da Naira Bilyan 59 Ta Hanyar e-transaction

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version