Yusuf Shuaibu">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home TATTALIN ARZIKI

Kamfanoni 96 Sun Bukaci Aikin Gyara Bututun Man Nijeriya

by Yusuf Shuaibu
January 18, 2021
in TATTALIN ARZIKI
2 min read
Gina Bututun Gas
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kamfanin mai na kasa (NNPC) ya bayyana cewa, akalla kamfanoni guda 96 suke takarar samun kwangilar gyara bututun man Nijeriya. kamfanin NNPC ya bayyana cewa, za a bayar da kwangilar bututun mai ga kamfanoni masu zaman kansu domin a can za su zuwa na zama. A cewar kamfanin, bayar da kwangilar yana bisa tsarin kokarin NNPC domin tabbatar da kyakkywan shugabanci.

Da yake jawabi a wurin taron, shugaban kamfanin ‘Nigerian Pipelines and Storage Company (NPSC)’, Ada Oyetunde ta bayyana cewa, gwamnati tarayya ta dauki matakin gyara bututun mai a fadin kasar naan. Oyetunde ta bayyana cewa, gwamnatin tarayya za ta gyara bututun mai da ke rarraba danyan mai ga matatun mai a cikin kasar nan tun daga tashoshin mai na wajen sari har zuwa defot. Ta kara da cewa, za a gudanar da wannan aiki saboda zai taimaka wa matatun mai wajen kai man a ko’ina bayan an kammala.

samndaads

“Bisa haka ne ya sa gwamnati ta bude kofa ga kamfanoni masu zaman kansu wadanda suke sha’awar wannan kwangila tun a watan Agustaan shekarar 2020, bututun man wanda ya hade matatun mai kamar matatan mai na Fatakwal da matatan main a Warri da matatan mai na Kaduna,” in ji Oyetunde.

Ta ci gaba da cewa, samar da kyakkyawan bututun mai zai taimaka wajen ijiye danyan mai ga matatun mai da ke kasar nan. Ta ce, zai bayar da samun daman saka farashi da kuma zuwa ba jari da karin kudin mai da aka yi a baya.

 

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Aikin Noma Na Samar Wa Nijeriya Dimbin Kudi,  Cewar Kwararre 

Next Post

Tabbas Za A Cefanar Da Kadarorin Gwamnati Domin Samun Kudin Kasafin 2021 – Gwamnatin Tarayya

RelatedPosts

Farashin Dizel Ya Yi Tashin Gwauron Zabi

Farashin Dizel Ya Yi Tashin Gwauron Zabi

by Yusuf Shuaibu
5 days ago
0

Farashin dizil ya yi tashin gwauron zabi wanda lita daya...

Korona Ta Kawo Tsaikon Kammala Matatar Man Dangote Zuwa 2021

Matatun Man Dangote Za Su karfafa Darajar Naira Da Ceto Tattalin Arziki – Majalisar Wakilai

by Yusuf Shuaibu
5 days ago
0

Majalisar Wakilan Nijeriya ta bayyana cewa, matatan man kamfanin Dangote...

“Duk Da An Sauya Shugabannin Tsaro, Har Yanzu Da Saura”

Na Shirya Tsaf Don Fitar Da Mutum Miliyan 100 Daga Kangin Talauci – Shugaba Buhari

by Yusuf Shuaibu
5 days ago
0

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa, burin gwamnatinsa na...

Next Post
Bututun Man Nijeriya

Tabbas Za A Cefanar Da Kadarorin Gwamnati Domin Samun Kudin Kasafin 2021 – Gwamnatin Tarayya

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version