Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Kan ‘Yan Wasan Real Madrid Ya Rabu Biyu Saboda An Ƙarawa Asensio Albashi

by Tayo Adelaja
October 3, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Rahotanni sun bayyana cewa kan wasu daga cikin yan wasan ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Real Madrid ya rabu biyu sakamakon ƙarin albashin da akayiwa ɗan wasan ƙungiyar, Marco Asensio bayan ya sake sabon kwantaragi.

Acikin satin da ya gabata ne dai ɗan wasan ya sake sabon kwantaragi da real Madrid sannan kuma aka kara masa albashi inda  a yanzu yana daya daga cikin masu daukar albashi mai tsoka a ƙungiyar.

Yan wasa irinsu Toni Kroose da Casemiro an bayyana cewa basuji dadin abin ba inda suma suka buƙaci ƙarin albashin tun farko amma ƙungiyar bata ƙaramusu ba duk da cewa suna ganin sun cancanta a ƙara musu albashin.

Asensio dai ya bi sawun yan wasa irinsu Isco da Carɓahal da benzema da marcelo wajen sake sabuwar yarjejeniya da ƙungiyar.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ɗan Bindiga Ya Kashe Mutum 50 A Las Vegas

Next Post

Zan Daina Buga Wa Spain Wasa Idan Hukumomin Ƙasar Ba Su Sona -Piƙue

RelatedPosts

Guardiola

Yanzu Manchester United Ce Kawai Nake Son Karyawa Wuya – Guardiola

by Sulaiman Ibrahim
10 hours ago
0

Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Manchester City, Pep Guardiola, ya...

Carlo Ancelotti

Ina Fatan Zuwa Kofin Zakarun Turai A Everton – Carlo Ancelotti

by Sulaiman Ibrahim
10 hours ago
0

Mai horar da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Eberton...

Cavani

Na Dawo Da Karfina – Cavani

by Sulaiman Ibrahim
10 hours ago
0

Dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Manchester United,...

Next Post

Zan Daina Buga Wa Spain Wasa Idan Hukumomin Ƙasar Ba Su Sona -Piƙue

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version