Abdullahi Muhammad Sheka">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Kananan Hukumomi: Al’ummar Tarauni Sun Yi Wa Habu P.A Ruwan Kuri’u

by Abdullahi Muhammad Sheka
January 20, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Al'ummar Tarauni
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Sakamakon zaben kananan Hukumomin Jihar Kano ya nuna yadda al’ummar Karamar Hukumar Tarauni suka nunawa Alhaji Ababakar Zakari cewa su halattatun ‘yan amana ne, jawabin haka ya fito daga bakin zababben Shugaban Karamar Hukumar ta Tarauni Hon. Ababakar Zakari Jim kadan da kada kuri’arsa a mazabar sa dake Unguwar Gano.

Sabon shugaban Karamar Hukumar ta Tarauni ya nuna gamsuwarsa bisa yadda aka gudanar da sahihin zabe wanda kowa ya aminta da yadda aka tsara zaben. Babu shakka dole ajinjinawa Hukumar zaben mai zaman kanta ta Jihar Kano bisa kyakkyawan tsare tsare wanda hakan yasa aka samu nasarar da ake fata. Yace banyi mamaki ba musamman kasancewar na rike kujerar wakilin al’ummar karamar Hukumar Tarauni a majalisar dokokin Jihar Kano, wanda Alhamdulillah mun bada gagarumar gudunmawa.

samndaads

Da aka tambaye shi ko ya yake kallon kauracewa zaben da PDP tsagin Kwankwasiyya suka Yi, sai amsa da cewa, Wanda Bai San Gari ba sai ya saurari daka, jama’ar Kano sun dawo daga rakiyar ‘yan gangan, Kuma tuni akayi jana’izar PDP a Kano, Don tabarmar kunya ce, shi jagoran nasu yasan Kaye zai Sha, hakan yasa suka daure ‘yan jama’ar tasu da igiyar Zato.

Daga nan sai Ababakar Zakari ya mika sakon godiyarsa ga dubun dubatar jama’ar da suka Yi fitar dango suka zabi ‘yan takarkarun Jam’iyyar APC bakidaya.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

An Kaddamar Da Shugabannin Kungiyar ’Yan Katako A Sabon Garin Zariya

Next Post

Gwamnatin Kebbi Ta Raba Sabbin Shaguna Ga ’Yan Kasuwa A Birnin Kebbi

RelatedPosts

Safiyan Kachako Da Muktar Yarima Sun Jinjina Wa Sanata Kwankwaso

by Abdullahi Muhammad Sheka
6 mins ago
0

Daga Ibrahim Muhammad, Hon. Safiyanu Hamza Kachako ya bayyana cewa...

Likitoci

Gwamna Ganduje Ya Amince Da Daukar Likitoci 500 Da Sauran Jami’an Lafiya A Kano

by Abdullahi Muhammad Sheka
11 mins ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, A kokarin da yake na kara...

Filato

Malaman Jami’ar Filato Sun Janye Yajin Aiki Bayan Makonni Bakwai

by Abdullahi Muhammad Sheka
16 mins ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Kungiyar malamai (ASUU) reshen jami’ar jihar...

Next Post
’Yan Kasuwa

Gwamnatin Kebbi Ta Raba Sabbin Shaguna Ga ’Yan Kasuwa A Birnin Kebbi

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version