Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

Kangiwa Ya Yi Alkawarin Tallafa Wa Kungiyar Masu Otal A Abuja

by Sulaiman Ibrahim
March 14, 2021
in LABARAI
1 min read
Kangiwa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Bello Hamza, Abuja

Shugaban hukumar kula da harkar yawon bude ido ta kasa, ‘National Institute for Hospitality and Tourism (NIHOTOUR)” Alhaji Nura Kangiwa ya yi alkawarin tallafa wa masu otal-otal da wuraren bude ido don karfafa ma’aikatansu da makaman sanin aiki ta yadda za su gabatar da harkokin su yadda ya kamata.

Kangiwa ya yi wannan alkawarin ne a yayin da ‘yan kungiyar masu otal na yankin Abuja karkashin jagorancin shugabar kungiyar, Mrs Funmi Kazeem suka kai masa ziyara a Abuja.

”Manyan manyan otal ba shi ne ke nuna karfi da kyawun abubuwan da suke gudanarwa ba, amma yadda suke daukar abokan huldarsu da mahimanaci shi ne abin lura,” inji shi.

Ya ce, za a iya samar da ayyuka ga abokan hulda ne kawai in har an horas da ma’aikata sun kuma san mutumcin abokan huldarsu, ta haka ne za su samu bayar da ayyuka ga abokan huldar su yadda ya kamata.

Ya kuma bukaci ‘yan kungiyar masu otal din (HOFA) da su tsayu wajen kula da muhallinsu don ta haka ne masu hulda da su za su yi sha’awar sake dawowa don morar abin da otal din ke bayarwa.

Ya kuma taya sabbin shugabanin kungiyar murnar lashe zabe ya kuma shawarce su da su tafi tare da dukkan ‘yan kungiyar don samun nasarar da ya kamata.

A jawabinta tuun da farko, shugabar kungiyar, Mrs Kazeem, ta bukaci karin hadin kai daga gwamnati ta kuma yi alkawarin bayar da goyon baya don cimma dukkan tsare-taren gwamnati na bunkasa bangaren otal-otal na kasar nan.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Muhimman Abubuwa 10 Da Ya Kamata Mata Masu Juna Biyu Su Lura Da Su

Next Post

Wata Kungiya Ta Nemi Gwamnati Ta Zartas Da Dokar Daidaiton Jinsi

RelatedPosts

Fasa Rumbunan Tallafi

‘Yan Daba Sun Tarwatsa Zaben Shugabannin PDP Na Shiyya

by Sulaiman Ibrahim
4 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa ’Yan daba sun tarwatsa taron Arewa...

Kananan Hukumomin Jihar Kano

Gwamna Ganduje Ya Bukaci Kungiyar AFAN Da Su Kara Jajircewa Domin Habaka Tattalin Arziki

by Sulaiman Ibrahim
4 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kano Gwamnan Jihar Kano Dakta Abdullahi...

Yadda Aka Yi Bikin Nadin Galadiman Kazaure

Yadda Aka Yi Bikin Nadin Galadiman Kazaure

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

Daga Ibrahim Muhammad Kano. A ranar Juma'ar da ta gabata...

Next Post
Daidaiton Jinsi

Wata Kungiya Ta Nemi Gwamnati Ta Zartas Da Dokar Daidaiton Jinsi

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version