Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home JAKAR MAGORI

Kanin Tsohon Dan Majalisa Ya Sha Da Kyar A Harin Hanyar Kaduna Zuwa Zariya

by Muhammad
December 2, 2020
in JAKAR MAGORI
1 min read
Imo
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

’Yan bindiga sun kara kai wani hari a hanyar Kaduna zuwa Zariya a , a jiya. Cikin matafiyan da suka tsare har da dan uwan wani tsohon dan majalisa mai wakiltar mazabar Igabi. Har sun ji masa miyagun raunuka, yanzu haka yana asibitin sojoji na 44 ana kulawa da lafiyarsa Wasu ‘yan bindiga ne da ba’a san ko su waye ba suka kai wa dan uwan wani tsohon dan majalisa farmaki a hanyarsa ta Kaduna zuwa Zariya, inda suka bude masa wuta.

‘Yan bindigar sun tsare ababen hawa a wuraren Kwanar Tsintsiya da ke Karamar Hukumar Igabi ta hanyar Kaduna zuwa Zariya. Cikin matafiyan har da dan uwan Alhaji Kabir Muhammad, dan uwan Hon. Muhammad Abubakar Mamadi, tsohon dan majalisa mai wakiltar mazabar Igabi.

samndaads

Yanzu haka yana asibitin 44 na sojoji da ke Kaduna ana kulawa da lafiyarsa. Kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida, Samuel Aruwan ne ya tabbatar da aukuwar lamarin a wata takarada da sanar jiya. Ya ce bataliyar rundunar sojin Nijeriya sun samu nasarar ritsa ‘yan ta’addan, inda suka kashe 1, sauran kuma suka tsere da raunuka sakamakon ragargazar da suka sha da alburusai.

SendShareTweetShare
Previous Post

Lokaci Ya Yi Da Yankin Arewa Zai Samar Wa Kanshi Jami’an Tsaro

Next Post

Wasu Mazauna Kauye Ke Bai Wa Boko Haram Bayanai, Cewar Hedikwatar Tsaro

RelatedPosts

‘Google Map’

Ya Tsunduma Motarsa Cikin Kogi Yayin Da Yake Bin Umarnin ‘Google Map’

by Sulaiman Ibrahim
18 hours ago
0

Wani ba indiye ya nitse bayan ya jefa motarsa a...

Suna Bauta Wa Saniyar Da Aka Haifa Da Kafa Biyar Don Kawo Masu Sa’a

Suna Bauta Wa Saniyar Da Aka Haifa Da Kafa Biyar Don Kawo Masu Sa’a

by Sulaiman Ibrahim
18 hours ago
0

Wani maraki da aka haifa da Kafa biyar ya zama...

Zakara

Zakara Ya Kashe Mutum A Yayin Fadan Zakaru

by Sulaiman Ibrahim
5 days ago
0

’Yan sanda sun bayyana cewa, a ranar Alhamis ne wani...

Next Post
Mazauna Kauye

Wasu Mazauna Kauye Ke Bai Wa Boko Haram Bayanai, Cewar Hedikwatar Tsaro

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version