Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

Kansila Ya Naɗa Mataimaka 18 A Kano

by Muhammad
March 11, 2021
in LABARAI
1 min read
Kansila Ya Naɗa Mataimaka 18 A Kano
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kansila mai waklitar nazahabar Guringawa a karamar hukumar Kumbutso ta Jihar Kanoz Muslihu Ali ya nada matamaika har mutum 18. A cikin wasikar nadin, Kansilan ya ce mataimakan su 18 za su taimaka mishi ne wajen tafiyar da aikinshi yadda ya dace.

“Aikinsu shine su taimaka min, musamman wajen isar sa ayyuka don ci gaban al’ummata, shiyasa nake sanar da daukacin al’umma wanna nadin.” inji Muslihu

Wadanda aka nada din sune, Sulaiman Ibrahim Bako (PA), Yahaya Abdu a matsayin magatakarda, Kamalu Garba a matsayin mai bada shawara ta fannin watsa labarai, Usama Zubairu hadimin musamman a harkokin addini.

Da sauran mukamai, kamar, mataimakan musamman a taimakon-kai da kai, agajin jin-kai, kafofin sadarwa, harkokin siyasa da sauran mukamai.

SendShareTweetShare
Previous Post

Macizai Sun Mamaye Gidajen Malamai A Jami’ar Jihar Sokoto

Next Post

Jakadun Saudiya Da Palestinu: Kasar Sin Ta Raya Xinjiang Yadda Ya Kamata

RelatedPosts

Gwamnatin Gombe Ta Sanya Dokar Hana Fita A Garin Balanga

Gwamnatin Gombe Ta Sanya Dokar Hana Fita A Garin Balanga

by Muhammad
12 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Gwamnatin Jihar Gombe ta sanar dokar...

Ramadan: Mu Yi Addu’ar Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ga Nijeriya, Inji Bukola Saraki

Ramadan: Mu Yi Addu’ar Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ga Nijeriya, Inji Bukola Saraki

by Daurawa Daurawa
14 hours ago
0

Daga Rabi'u Ali Indabawa, Abuja Tsohon Shugaban Majalisar Dattawan Nijeriya,...

Ramadana: Lokaci Ne Na Komawa Ga Allah, Inji Atiku

Ramadana: Lokaci Ne Na Komawa Ga Allah, Inji Atiku

by Muhammad
18 hours ago
0

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya yi kira...

Next Post
Jakadun Saudiya Da Palestinu: Kasar Sin Ta Raya Xinjiang Yadda Ya Kamata

Jakadun Saudiya Da Palestinu: Kasar Sin Ta Raya Xinjiang Yadda Ya Kamata

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version