Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

An Kara Wa ‘Yan Sandan Nijeriya 6,455 Mukami

by Tayo Adelaja
August 23, 2017
in LABARAI, MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hukumar ‘yan sandan Nijeriya ta kara wa ‘yan sanda 6,455 matsayi, Sufeto-Janar na ‘yan sandan Nijeriya Idris Ibrahim ne ya mika sunayen ‘yan sandan.

A sanarwar da mai magana da yawon hukumar, Mista Ikechukwu Ani ya fitar sabbin wanda aka kara wa matsayin sun hada da: Hilda Ibifuro-Harrison wacce ta zama mataimakiyar Sufeto-Janar, mataimakan kwamishinan ‘yan sanda, Ajani Olasupo Babatunde, da Olukola Taira Shina, su kuma sun koma matsayin kwamishinonin ‘yan sanda.

samndaads

Sufritanda ‘yan sanda 47 ne suka zama manyan Sufritandan ‘yan sanda, sannan mataimakan Sufritanda su 498 ne suka samu mukamin Sufritandan ‘yan sanda.

Sufetoci 5,907 kuwa sun zama mataimakan Sufritanda, a yayin da Mohimi D. Idgal da Aji Ali Janga suka yi gaba daga mukamin mataimakan kwamishinan ‘yan sanda zuwa matsayin kwamishinonin ‘yan sanda na rikon kwarya.

SendShareTweetShare
Previous Post

Tsohon Gwamnan Taraba Ya Koma APC

Next Post

Ranar 1 Ga Satumba Ne Sallar Layya A Nijeriya – Sarkin Musulmi

RelatedPosts

Hutun Kirsimeti

Gobarar Sakkwato: Gwamnatin Tarayya Ta Jajantawa Tambuwal

by Muhammad
1 hour ago
0

Daga, Sharfaddeen Sidi Umar, Kakkarfar tawagar Gwamnatin Tarayya ta jajantawa...

An Sace Jami’ar Yaɗa Labarun NIS Reshen Jihar Edo

An Sace Jami’ar Yaɗa Labarun NIS Reshen Jihar Edo

by Sulaiman Ibrahim
4 hours ago
0

Masu garkuwa sun yi awon gaba da jami'a mai magana...

Tsaro: Wasu Gwamnonin Nijeriya Na Ganawa Da Shugabannin Fulani Makiyaya

Tsaro: Wasu Gwamnonin Nijeriya Na Ganawa Da Shugabannin Fulani Makiyaya

by Sulaiman Ibrahim
4 hours ago
0

Yau gwamnonin yammacin Nijeriya ke gudanar da wani taro da...

Next Post

Ranar 1 Ga Satumba Ne Sallar Layya A Nijeriya – Sarkin Musulmi

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version