CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

Karfin Kasuwannin Kare Tsaron Harkokin Sadarwa Da Masana’antu Na Sin Na Shekarar 2020 Zai Kai Sama Da Yuan Biliyan 12.2

by CRI Hausa
December 5, 2020
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Karfin Kasuwannin Kare Tsaron Harkokin Sadarwa Da Masana’antu Na Sin Na Shekarar 2020 Zai Kai Sama Da Yuan Biliyan 12.2
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

An gudanar da babban taro kan kiyaye tsaron harkokin sadarwa da masana’antu na kasar Sin na shekarar 2020 a jiya Juma’a, inda aka gabatar da rahoto game da ci gaban da aka samu a bangaren tsakanin shekarar 2019 zuwa shekarar 2020. Bisa hasashen da aka yi, a bana, karfin kasuwannin kare tsaron harkokin sadarwa da masana’antu na kasar Sin zai karu zuwa RMB yuan biliyan 12.2.

Don gane da yadda ake amfani da na’urori masu kwakwalwa da tsarin sadarwa cikin ayyukan makamashi da zirga-zirga da wutar lantarki da sauransu kuwa, a halin yanzu, ana hada na’urori masu kwakwalwa, da harkokin masana’antu da na sarrafa kayayyaki da yanar gizo a tare, lamarin da ya sa, aka fara mai da hankali kan tsaron harkokin sadarwa da masana’antu, haka kuma, ake habaka kasuwannin bangaren.
Bisa kididdigar da aka yi, a shekarar 2019, karfin kasuwannin kare tsaron harkokin sadarwa da masana’antu na kasar Sin ya kai yuan biliyan 9.974. Kana, a bana, adadin zai karu zuwa yuan biliyan 12.2. (Mai Fassarawa: Maryam Yang)

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Sin Tana Kokarin Yin Kirkire-kirkire A Fannin Kimiyya Da Fasaha

Next Post

Kasar Sin Ta Gabatar Da Shawarwarin Taimakawa Afrika Shawo Kan Kalubale

RelatedPosts

Sanya Takunkumi Kan Pompeo Da Sauran Wasu Amurkawa 27 Abu Ne Da Ya Dace

Sanya Takunkumi Kan Pompeo Da Sauran Wasu Amurkawa 27 Abu Ne Da Ya Dace

by CRI Hausa
12 hours ago
0

Kwanan nan, gwamnatin kasar Sin ta sanar da sanya takunkumi...

Jarin Da Sin Ta Zuba Kai Tsaye A Ketare A Shekarar 2020 Ya Karu Da 3.3%

Jarin Da Sin Ta Zuba Kai Tsaye A Ketare A Shekarar 2020 Ya Karu Da 3.3%

by CRI Hausa
12 hours ago
0

Kididdigar da ma’aikatar kasuwanci ta kasar Sin da hukumar kula...

Xi Ya Jaddada Muhimmancin Aiki Da Dokokin Jam’iyya A Lokacin Aiwatar Da Ajandar Raya Kasa Ta Shekaru 5 Karo Na 14

Xi Ya Jaddada Muhimmancin Aiki Da Dokokin Jam’iyya A Lokacin Aiwatar Da Ajandar Raya Kasa Ta Shekaru 5 Karo Na 14

by CRI Hausa
12 hours ago
0

Shugaban kasar Sin, kuma babban sakataren kwamitin kolin JKS Xi...

Next Post
Kasar Sin Ta Gabatar Da Shawarwarin Taimakawa Afrika Shawo Kan Kalubale

Kasar Sin Ta Gabatar Da Shawarwarin Taimakawa Afrika Shawo Kan Kalubale

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version