Yusuf Shuaibu">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home TATTALIN ARZIKI

Kasafin 2021: A Shirya Karin Shan Jin Jiki, Cewar Gwamnatin Tarayya

by Yusuf Shuaibu
January 14, 2021
in TATTALIN ARZIKI
2 min read
Kasafin 2021: A Shirya Karin Shan Jin Jiki, Cewar Gwamnatin Tarayya
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

’Yan Nijeriya su shirya jin sabon karin radadi a cikin kasafin kudin shekarar 2021, kamar yadda ministar kudi da kasafi da tsare-tsaren kasa, Misis Zainab Shamsuna Ahmed da shugaban ofishin kasafin kudi na tarayya, Mista Ben Akubueze suka bayyana wajen bayanan kasafin kudin shekarar 2021 na tiriliyan 13.588 na kasafin kudin gwamnatin tarayya.

Manyan ma’aikatan fadar shugaban kasa sun kara jaddada cewa, an cire tallafin wutar lantarki gaba daya a Nijeriya a cikin shirin kasafin kudin gwamnatin tarayya na wannan shekara, haka kuma a dai-dai lokacin da ake kayyade farashin mai a kasuwan duniya, ‘yan Nijeriya su shirya fuskantar tsadar mai duk da kasar tana daga cikin manyan kasashe masu samar da mai. Sun kara da cewa, haka ma a fuskanta a bangaren wutar lantarki wanda aka kara kashi 50 a ranar 1 ga watan Junairu.

samndaads

Sun bayyana cewa, suna tattaunawa da masanan tattalin arziki a cikin shirin kasafin  kudin na gwamnati ta yadda  za a samu wa ‘yan Nijeriya sauki.

Da yake jawabi a kan goyan bayan cire tallafi, farfeso a harkokin kudade da ke jami’ar Jihar Nasarawa, Uche Uwaleke ya bayyana cewa, wannan shi ne hanya mafi mahimmanci da zai amfani talaka.

A yanzu gwamnatin za ta iya amfani da wadannan kudade na tallafi wajen bunkasa mahimman fannoni, kamar yadda tsohon shugaban cibiyar bincike tattalin arziki, Farfesa Olu Ajakaiye ya bayyana, wanda ce wannan ne shirin da gwamnati za ta yi wajen yaki da talauci. Ajakaiye ya ci gaba da bayyana cewa, cire tallafin zai sa  hauhawar farashin kayayyaki wanda hakan zai haifar wa talaka mummunan rayuwa.

SendShareTweetShare
Previous Post

’Yan Sandan Italiya Sun Kama ’Yan Nijeriya 16 Masu Sana’ar Miyagun Kwayoyi

Next Post

An Fara Sai-da Tikitin Jirgin Kasan Abuja Zuwa Kaduna Ta Yanar Gizo

RelatedPosts

Kangin Talauci

Shirin Tsamo Mutane Miliyan Biyu Daga Kangin Talauci Ya Kankama – Osinbajo

by Yusuf Shuaibu
14 hours ago
0

Bayan samun nasarar kaddamar da shirin farfado da tattalin arziki...

Talakawan Nijeriya

Talakawan Nijeriya Miliyan 24.3 Sun Samu Tallafin Naira 5,000 Kowanne – Ministar Jinkai

by Yusuf Shuaibu
14 hours ago
0

A ranar Talata ne, gwamnatin tarayya ta bayyana cewa, sama...

FIRS

FIRS Ta Tattara Harajin Tiriliyan N4.9 A Shekarar 2020 Duk Da Korona

by Yusuf Shuaibu
1 day ago
0

Hukumar tattara haraji ta kasa (FIRS) ta bayyana cewa, ta...

Next Post
Abuja Zuwa Kaduna

An Fara Sai-da Tikitin Jirgin Kasan Abuja Zuwa Kaduna Ta Yanar Gizo

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version