Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

Kasar Faransa Ta Musanta Zargin Nijeriya Akan IPOB

by Tayo Adelaja
September 21, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Ofishin Jakadancin kasar Faransa da yake Nijeriya ya musanta zargin da gwamnatin Nijeriya ta yi a jiya na cewa Hedikwatar kungiyar tsagerun ‘yan IPOB a kasar Faransa take, a takardar da Mista Claude Abily babban mai ba da shawarwari a kan harkokin siyasa na ofishin jakadancin Faransan ya ba manema labarai a safiyar yau alhamis, yace, ‘lallai mun damu da batun da ministan yada labarai, Mista Lai Muhammad ya yi, na cewa a kasar Faransa hedikwatar samar da kudade na tsagerun IPOB take.’

Abily yace, ‘a shirye kasar Faransa ta ke wajen bada hadin kai ga gwamnatin Nijeriya a tantance gaskiyar batun, kasar Faransa ta dade ta na baiwa Nijeriya taimako akan yakin da take yi da rashin tsaro, mu ba mu da wata masaniya akan wannan batun’.

‘Muna kara jaddada goyon bayan mu ga gwamnatin Nijeriya akan duk matakan da take dauka domin samar da tsaro a kasar.’ Inji Abily

Jiya Laraba ne dai ministan yada Labarai na Njieriya Lai Muhammad yace gwamnatin Nijeriya ta san ina ne asalin inda kudade suke shigowa tsagerun IPOB daga kasashen waje daban-daban, kuma za mu yi kokarin dakile wannan kafa ta samun kudin tsagerun.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Mai girma gwamnan Jihar Kebbi, Alhaji Atiku Bagudu (a dama) yayin da Mukaddashin Manajan jaridar LEADERSHIP A Yau ya ke gabatar da jaridar ga gwamnan, a ranar litinin din da ta gabata.

Next Post

Shugaba Buhari Ya Wuce London Daga Amurka

RelatedPosts

Gwamnatin Gombe Ta Sanya Dokar Hana Fita A Garin Balanga

Gwamnatin Gombe Ta Sanya Dokar Hana Fita A Garin Balanga

by Muhammad
3 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Gwamnatin Jihar Gombe ta sanar dokar...

Ramadan: Mu Yi Addu’ar Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ga Nijeriya, Inji Bukola Saraki

Ramadan: Mu Yi Addu’ar Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ga Nijeriya, Inji Bukola Saraki

by Daurawa Daurawa
5 hours ago
0

Daga Rabi'u Ali Indabawa, Abuja Tsohon Shugaban Majalisar Dattawan Nijeriya,...

Ramadana: Lokaci Ne Na Komawa Ga Allah, Inji Atiku

Ramadana: Lokaci Ne Na Komawa Ga Allah, Inji Atiku

by Muhammad
9 hours ago
0

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya yi kira...

Next Post

Shugaba Buhari Ya Wuce London Daga Amurka

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version