CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

Kasar Masar: Yada Labaran Karya Game Da Xinjiang Da Masu Adawa Da Kasar Sin Ke Yi Yunkuri Ne Na Hana Ci Gaban Kasar

by CRI Hausa
February 7, 2021
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Kasar Masar: Yada Labaran Karya Game Da Xinjiang Da Masu Adawa Da Kasar Sin Ke Yi Yunkuri Ne Na Hana Ci Gaban Kasar
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A kwanan nan, wasu masu adawa da kasar Sin na Amurka da na yammacin duniya sun yada labaran karya game da jihar Xinjiang a bayyane, sun kirkiri karya kan batutuwan da suka shafi Xinjiang kamar “Laifukan cin zarafin bil Adama” da “kisan kare dangi” da dai makamantansu, da nufin yin batanci ga nasarorin ci gaban da Xinjiang ta samu, da kuma gurgunta zaman karko da bunkasuwar jihar. ‘Yan jami’yyu daban daban na kasar Masar sun maida hankali kan batun tare kuma da yin Allah wadai da zarge zargen.
Mamban ofishin siyasa na jam’iyyar kwaminis ta kasar Masar Hassan Badawy ya bayyana cewa, ya taba zuwa kasar Sin, duk da cewa bai taba ziyartar jihar Xinjiang ba, amma wasu daga cikin abokan aikinsa sun taba ziyartar wajen, sun ba shi labarin abubuwan da suka gani a Xinjiang, kuma sun yi farin ciki da yanayin zaman lafiya da kwanciyar hankali da jama’ar jihar ke ciki. Daga shekarar 2014 zuwa ta 2019, yawan GDP na Xinjiang ya karu daga RMB yuan biliyan 919.59 zuwa yuan biliyan 1359.71. Dangane da wannan yankin, adadin yana da ban mamaki, kuma yana kara tabbatar da irin himmar da jama’ar jihar Xinjiang suke, wadda ke da kabilu masu yawa. (Mai fassara: Bilkisu Xin)

SendShareTweetShare
Previous Post

Jami’ar Diflomasiyyar Sin Ta Yi Bayani Kan Ma’anar Hakkin Dan Adam

Next Post

Za A Yi Amfani Da Sabbin Fasahohi Da Dama Yayin Shagalin Bikin Bazarar Kasar Sin Na Shekarar 2021

RelatedPosts

Gwamnatin Biden Na Bin Hanyar Da Tsohuwar Gwamnati Ta Rage Mata Wajen Gudanar Da Harkokin Dake Da Nasaba Da Kasar Sin

Gwamnatin Biden Na Bin Hanyar Da Tsohuwar Gwamnati Ta Rage Mata Wajen Gudanar Da Harkokin Dake Da Nasaba Da Kasar Sin

by CRI Hausa
5 hours ago
0

Daga CRI Hausa Gwamnatin Biden ta cika wata guda da...

Karyar Da Kasashen Yamma Ke Kitsawa Game Da Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin Ba Ta Samu Shiga Ba

Karyar Da Kasashen Yamma Ke Kitsawa Game Da Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin Ba Ta Samu Shiga Ba

by CRI Hausa
6 hours ago
0

Daga CRI Hausa Shahararren marubucin litattafan nan dan kasar Faransa...

Kafar Watsa Labaran Amurka: Yadda JKS Ta Samu Amincewar Al’umma

Kafar Watsa Labaran Amurka: Yadda JKS Ta Samu Amincewar Al’umma

by CRI Hausa
6 hours ago
0

Daga CRI Hausa A gabannin cika shekaru 100 da kafa...

Next Post
Za A Yi Amfani Da Sabbin Fasahohi Da Dama Yayin Shagalin Bikin Bazarar Kasar Sin Na Shekarar 2021

Za A Yi Amfani Da Sabbin Fasahohi Da Dama Yayin Shagalin Bikin Bazarar Kasar Sin Na Shekarar 2021

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version