CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

Kasar Peru Ta Yarda Da Farfado Da Gwajin Allurar Rigakafin COVID-19 Ta Kamfanin Sinopharm

by CRI Hausa
December 18, 2020
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Kasar Peru Ta Yarda Da Farfado Da Gwajin Allurar Rigakafin COVID-19 Ta Kamfanin Sinopharm
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A ranar Laraba, ministar harkokin kiwon lafiyar kasar Peru Pilar Mazzetti ta ce, kasarta ta yarda da farfado da gwajin allurar rigakafin cutar numfashi ta COVID-19, wadda kamfanin harhada maganguna na kasar Sin wato Sinopharm ya taba farawa.

A makon da ya gabata, kasar Peru ta dakatar da gwajin da aka yi kan mutane 12,000, saboda daya daga cikinsu ya gamu da matsalar rashin lafiya, daga bisani, wani kwamitin likitoci ya gaskata cewa, rashin lafiyar jikinsa ba shi da alaka da alluar rigakafin.
Sa’an nan, ministar harkokin kiwon lafiyar kasar ta sanar da cewa, yanzu, gwamnatin kasar tana neman farfado da shawarwarin sayen allurar ta kamfanin Sinopharm. (Mai Fassarawa: Maryam Yang)

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Shaidu Da Gaskiya Game Da Karyar Da Ake Bazawa Kan Xinjiang

Next Post

Ruhin Binciken Duniyar Wata Na Kasar Sin Zai Zaburar Da Sinawa Wajen Kara Ba Da Gudunmawa Ga Ci Gaban Bil Adama

RelatedPosts

Kafofin Yada Labarai Na Amurka: Kasuwannin Sin Na Janyo Hankulan Masu Zuba Jari Na Kasa Da Kasa

Kafofin Yada Labarai Na Amurka: Kasuwannin Sin Na Janyo Hankulan Masu Zuba Jari Na Kasa Da Kasa

by CRI Hausa
3 mins ago
0

Tattalin arzikin kasar Sin ya bunkasa yadda ya kamata a...

Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ta Duba Marasa Lafiya Sama Da 4,000 A Ghana A 2020

Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ta Duba Marasa Lafiya Sama Da 4,000 A Ghana A 2020

by CRI Hausa
1 day ago
0

Tawagar jami’an lafiya ta kasar Sin kashi na 9 dake...

Amurka Ta Kasa Magance Matsalar Rashin Daidaito A Cikin Al’ummarta

Amurka Ta Kasa Magance Matsalar Rashin Daidaito A Cikin Al’ummarta

by CRI Hausa
1 day ago
0

Sakamakon bazuwar cutar COVID-19, wadda ta raunana tattalin arzikin duniya...

Next Post
Ruhin Binciken Duniyar Wata Na Kasar Sin Zai Zaburar Da Sinawa Wajen Kara Ba Da Gudunmawa Ga Ci Gaban Bil Adama

Ruhin Binciken Duniyar Wata Na Kasar Sin Zai Zaburar Da Sinawa Wajen Kara Ba Da Gudunmawa Ga Ci Gaban Bil Adama

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version