Kasar Sin Ta Harba Muhimmin Bangare Na Dakin Bincike Na Farko Na Tashar Sararin Samaniyarta
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Ta Harba Muhimmin Bangare Na Dakin Bincike Na Farko Na Tashar Sararin Samaniyarta

byCMG Hausa
3 years ago
Kasar Sin

Yau ne, kasar Sin ta yi nasarar harba na’urar Wentian, wani muhimmin bangare na farko na tashar binciken sararin samaniyarta.

Sabon bangaren dakin binciken, zai yi aiki ne a matsayin dandalin gwaji na kimiyya mai karfi.

  • Shugaban Zimbabwe Ya Jinjinawa Kasar Sin Bisa Kammala Sabon Ginin Majalisar Dokokin Kasar

Mataimakin babban mai tsara tsarin tashar binciken sararin samaniyar kasar Sin a kwalejin fasahar sararin samaniya ta kasar Sin Liu Gang, ya bayyana cewa, na’urar Wentian tana da tsayin mita 17.9, kana fadinta mafi yawa ya kai mita 4.2, da kuma nauyinta tan 23.

Tsarin Wentian ya kunshi dakin aiki, da dakin adana iska, da kuma dakin adana kayan aiki.

Da misalin karfe 2 da mintuna 22 na rana agogon wurin ne, rokar dakon kaya ta Long March-5B Y3, dauke da na’urar Wentian ne, ta tashi daga wurin harba kumbon sararin samaniyar Wenchang da ke gabar teku a lardin Hainan zuwa sararin samaniya kamar yadda ofishin kula da ayyukan binciken sararin samaniya ta kasar Sin (CMSA) ta bayyana.
A cewar hukumar CMSA, kimanin dakika 495 bayan haka, na’urar Wentian ta rabu da rokar kuma ta shiga cikin falaki cikin nasara kamar yadda aka tsara.
Wannan shi ne karo na 24 na harba kumbuna, tun bayan da aka amince da kaddamar da shirin binciken sararin samaniyar kasar.
A bana ne ake saran kammala aikin gina tashar binciken sararin samaniyar kasar Sin mai suna Tiangong. Daga nan ne kuma, za ta rikide daga tsari guda daya zuwa tashar binciken sararin samaniya na kasa, mai dauke da sassa guda, wato Tianhe, da na’urorin bincike guda biyu, na Wentian da Mengtian.
A watan Afrilun shekarar 2021 ne dai, aka harba na’urar Tianhe, kana ana shirin harba na’urar Mengtian a watan Oktoba na wannan shekara.(Ibrahim)

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?
Daga Birnin Sin

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
Next Post
‘Yan Bindiga Sun Kashe Kansila A Adamawa

Da Dumi-Dumi: 'Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 3, Sun Sace Matafiya Da Dama A Katsina

LABARAI MASU NASABA

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version