Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Tana Goyon Kiran Da Kasashe Masu Tasowa Ke Yi Na Kawar Da Sharadin ‘Yancin Mallakar Fasahar Riga Kafin COVID-19

by
1 year ago
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Kasar Sin Tana Goyon Kiran Da Kasashe Masu Tasowa Ke Yi Na Kawar Da Sharadin ‘Yancin Mallakar Fasahar Riga Kafin COVID-19
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga CRI Hausa

Mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Zhao Lijian, ya bayyana cewa, kasarsa ta fahimta sosai tare da goyon bayan kiraye-kirayen da kasashe masu tasowa suke yi, na neman cire sharadin ‘yancin mallakar fasaha game da riga kafin COVID-19.

Zhao Lijian, wanda ya bayyana haka Litinin nan, ya ce a matsayinta na babbar kasa mai tasowa, kana kasar dake sauke nauyin dake bisa wuyanta a duniya, kasar Sin za ta ci gaba da yin kokari a yaki da wannan annoba, tare da goyon bayan raba riga kafin bisa adalci tsakanin kasashe masu tasowa.

Labarai Masu Nasaba

Wang Yi Zai Jagoranci Taron Ministocin Wajen Kasashe Mambobin Kungiyar BRICS Ta Kafar Bidiyo

Kasar Sin Za Ta Kara Samar Da Damammaki Ga Kamfanonin Ketare Don Su Zuba Jari A Kasar

Ya kara da cewa, kasar Sin tana ci gaba da bayar da gudummawa wajen ganin kasashe masu tasowa, sun samu riga kafin cikin sauki da kuma rahusa, baya ga samarwa al’ummominta riga kafin masu yawa.

Ya bayyana cewa, kasar Sin ta samarwa sama da kasashe da kungiyoyin kasa da kasa 80 tallafin riga kafin. Ta kuma fitar da riga kafin zuwa sama da kasashe 50, kasar Sin ta kuma kulla yarjejeniya da sama da kasashe masu tasowa 10, ciki har da Masar, da hadaddiyar daular Larabawa a fannin fasaha da samar da alluran riga kafin a kasashensu.

Zhao ya kuma yi kira ga Karin kasashe, da su taimakawa kasashe masu tasowa, wajen ganin sun samu riga kafin, ta yadda za a yaki wannan annoba nan da nan. (Ibrahim)

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Hukumar NAFDAC Ta Lalata Miyagun Kwayoyi Na Miliyan 515 A Gombe

Next Post

Mene Ne Amfanin Amurka A Rikicin Palasdinu Da Isra’ila

Labarai Masu Nasaba

Wang Yi Zai Jagoranci Taron Ministocin Wajen Kasashe Mambobin Kungiyar BRICS Ta Kafar Bidiyo

Wang Yi Zai Jagoranci Taron Ministocin Wajen Kasashe Mambobin Kungiyar BRICS Ta Kafar Bidiyo

by CMG Hausa
2 hours ago
0

...

Kasar Sin Za Ta Kara Samar Da Damammaki Ga Kamfanonin Ketare Don Su Zuba Jari A Kasar

Kasar Sin Za Ta Kara Samar Da Damammaki Ga Kamfanonin Ketare Don Su Zuba Jari A Kasar

by CMG Hausa
5 hours ago
0

...

Shugaba Xi Ya Jaddada Aniyar Kasarsa Ta Bude Kofa Mai Nagarta

Shugaba Xi Ya Jaddada Aniyar Kasarsa Ta Bude Kofa Mai Nagarta

by CMG Hausa
6 hours ago
0

...

NED—Makamin Mallakar Duniya

NED—Makamin Mallakar Duniya

by CMG Hausa
10 hours ago
0

...

Next Post
Mene Ne Amfanin Amurka A Rikicin Palasdinu Da Isra’ila

Mene Ne Amfanin Amurka A Rikicin Palasdinu Da Isra’ila

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: